‘Yan sandan Neja sun ceto mutum 20 da ‘yan bindiaga suka yi garkuwa da su sakamakon samamen da suka kai kan sansanin ‘yan fashin daji a jihar da ke tsakiyar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
‘Yan sandan Neja sun ceto mutum 20 da ‘yan bindiaga suka yi garkuwa da su sakamakon samamen da suka kai kan sansanin ‘yan fashin daji a jihar da ke tsakiyar
Hausawa na cewa hanya mai hadin zumuntar dole hakan ce ta faru domin kuwa tsohon gwamnan Kano ne Rabiu Musa Kwankwaso ya yi kacibus da gwamna mai ci, Abdullahi Umar
Tsohon gwamnan jihar Borno da ke arewacin Najeriya Sanata Kashim Shettima, ya ce wannan lokacin ne da arewa za su nuna goyon baya ga jagorar jam’iyyar APC mai neman takarar
Rundunar Operation Hadin Kai wadda ke ƙarƙashin sojin Najeriya ta daƙile wani yunƙuri na harin kwanton ɓauna kan wasu motoci a kan hanyar Bama da ke Jihar Borno a arewa
Wasu da ake zargin ‘yan fashi ne sun kashe wata mata a gidanta da ke Unguwar Kadawa a Kano. Waɗanda suka kashe matar matar mai suna Rukayya sun ji wa
Biyo bayan musayar yawu da yaki ci yaƙi cinyewa tsakanin yan Kannywood sakamakon hirar da aka yi da Tambaya a gidan rediyon BBC, Nazir Sarkin Waka ya yi alkawarin bata
A wasu sassa na jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya, jama’a na jaddada yin kira ga hukumomi akan a kai musu dauki saboda hare haren ‘yan bindiga masu
Gwamnonin Sokoto, Kaduna, Kebbi da kuma mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Saad Abubakar na da daga cikin dubban mutanen da suka halarci jana’izar,Hassan Danbaba. An gabatar da sallar jana’izar a
Gwamnatin Jihar Neja ta sanar da ba yarda lada ga duk wadanda za su rika tsegunta mata bayanai sirri kan bata gari da suka matsawa jihar. Babbar jami’ar watsa labarai
Shugaban hukumar da ke yaki da amfani da miyagun kwayoyi ta NDLEA, Janar Buba Marwa mai ritaya, ya yi kira da a samar da wani tsari da za a rika
Majalisar Dokokin Jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya ta jefa uria’r amincewa da tsige Mataimakin Gwamnan Mahdi Aliyu Gusau daga kan muƙaminsa da gagarumin rinjaye. Yayin wani zama a jiya
Wata babbar kotun tarayya dake Gusau to kori karar da aka shigar gabanta dake neman a cire gwamnan jihar, Bello Matawalle daga kan kujerarsa. Wasu mambobin jam’iyar PDP ne suka
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin ‘yan fashin daji ne sun kashe jami’in ɗan sanda (DPO) yayin wani hari a garin Jibiya na Jihar Katsina ranar Talata da dare. DSP
Rikicin shugabancin jam’iyyar APC a Kano na ƙara daukar sabon salo bayan ɓangaren da Sanata Ibrahim Shekarau ke jagoranta ya yi watsi da sanarwar uwar jam’iyya kan sulhunta rikicin ‘ya’yanta
Al’ummar kauyukan Madarumfa a Maradi na kokawa da yadda masu hari da bindigogi ke cin karen su babu babbaka inda suke kira ga gwamnati ta karo masu jami’an tsaro ganin
Niger – Gwamnatin jihar Niger ta sa dokar ta baci na tsawon awa 24 a Shiroro da karamar hukumar Rafi saboda yawan hare-haren da ‘yan bindiga suke kai wa yankunan.
Allah Ya yi wa Mai Martaba Sarkin Jama’are Alhaji Dakta Ahmadu Muhammad Wabi III rasuwa. Ya rasu ne da misalin ƙarfe 12 na daren Asabar, wayewar garin Lahadi kamar yadda
The Zamfara House of Assembly has commenced the impeachment process against the Deputy Governor of the state, Alhaji Mahadi Aliyu. This is contained in a statement issued in Gusau on
Ministan yada labarai da al’adu Alhaji Lai Mohammed ne ya bayyana haka yayin gabatar da bayanan yaki da ayyukan cin hanci da rashawa da gwamnatin shugaba Buhari ke yi a
A Najeriya, mafi yawan jama’ar garin Daddara na yankin karamar hukumar Jibiya ta jihar Katsina, sun tsere daga garin, wasu kuma suna kwance a asibiti sakamakon wani hari da ‘yan