Bayan da ya shafe kwanaki da dama yana nazarta abin da sabuwar dokar zaben ta kunsa a karshe dai shugaban kasa Muhammad Buhari ya rattaba hannu kan dokar. Kudurin dokar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Bayan da ya shafe kwanaki da dama yana nazarta abin da sabuwar dokar zaben ta kunsa a karshe dai shugaban kasa Muhammad Buhari ya rattaba hannu kan dokar. Kudurin dokar
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya aike da dakarun soji zuwa yankunan ƴan a-ware na Donetsk and Luhansk da suke a gabashin Ukraine saboda “tabbatar da zaman lafiya.” Wannan yana zuwa
Tsohon gwamnan jihar Kano da ke arewacin Najeriya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, yana jagorantar wani gagarumin taro na wasu manyan siyasar kasar karkashin wata kungiya mai suna The National Movement
Jam’iyyar APC mai mulki ta dage babban taronta da ta shirya gudanarwa a radar 26 ga watan Febrairu har illa Masha Allah.ABUJA,. Hakan na kunshe ne a cikin wata wasika
A cikin wata tattauanwa da BBC ta yi da shi, Ganduje, ya ce yanzu lokaci ne na tafiya tare da mayar da hankali kan harkokin ci gaban dimokraɗiyya. Gwamnan na
Wani harin sojan sama da dakarun Najeriya suka kai kan yan bindiga yayi sanadiyar mutuwar yara 7 tare da jikkata wasu biyar bisa kuskure a jamhuriyar Nijar. Gwamnan yankin da
Ƴan bindigar sun tare hanyar Koko zuwa Yauri, kamar yadda ɗan majalisar tarayya da ke wakiltar yankin Hon Tanko Yusuf Sununu ya tabbatar wa BBC. “Yanzu haka ni ma ina
Hukumar dake kula da birnin tarayya Abuja ta wanke almajirar nan mai suna Hadiza Ibrahim daga zargin aikata laifi. Jamian hukumar ne dai suka damke almajirar inda suka same ta
Sai dai jam’iyyar ta APC ta ce wannan zargi da jam’iyyar ta PDP mai adawa ta yi ba shi da tushe. Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta zargi gwamnatin
Tsohon gwamnan Kanon ya kuma nuna rashin jin dadinsa da wasu kalmomin batanci da ta ce gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya yi amfani da su jim kadan bayan hukuncin kotu
Barayin daji sun yi dirar mikiya a gidan Sarkin Hausawa na Anguwar Azara da ke garin Jere a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna, Mallam Ibrahim Tanko, inda suka sace matansa
Tuni dai wannan murya ta kai kunnen mahukunta kuma har ma wasu daga cikinsu sun ziyarci tashar ta Kawo don bibiyar lamarin. A daidai lokacin da jami’an tsaro da wasu
Badaƙalar kama DCP Abba Kyari kan zargin hannu a safarar hodar Iblis ta ɗauki sabon salo a ranar Laraba bayan da hukumar yaki da sha da safarar miyagun kwayoyi ta
Hisbah ta kama mutune 78 bisa zargin za su yi auren jinsi. An kama su ne a Unguwar Nasarawa GRA a wani gida da ake kira White House. Yanzu haka
Wasu ƴan jam’iyyar APC a jihar Kano dake arewacin Najeriya sun kafa wata sabuwar ƙungiya mai suna APC Maslaha, abin da ya kawo kashe-kashen jam’iyyar zuwa bangare uku. Sabon ɓangaren
Alkaluma na Majalisar Dinkin Duniya sun nuna cewa akwai fursunoni fiye da miliyan 11 a gidajen yari a fadin duniya. Fiye da miliyan uku daga cikinsu ana tsare da su
Kakakin hukumar ta NDLEA, Femi Babafemi ne ya bayyana hakan yayin wani taron manema labarai a Abuja ranar Litinin. Kafin dakatar da shi kan alaka da dan damfara Hushpuppi da
Abdulmalik Tanko – babban wanda ake zargi da kisan Hanifa Abubakar mai shekara biyar a Kano – ya musanta zargin kashe yarinyar. Mutumin wanda ake zargi da sacewa tare da