Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta tabbatar da ganin shari’ah ta yi aikinta a batun kashe Ummukhulthum Sani Buhari, matashiyar da ake zargin wani dan China da aikatawa. Dr.
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta tabbatar da ganin shari’ah ta yi aikinta a batun kashe Ummukhulthum Sani Buhari, matashiyar da ake zargin wani dan China da aikatawa. Dr.
TARABA, NIGERIA – Abdulrazak Abubakar Maito sarkin barjin Ibbi kuma shugaban masu aiki da jiragen ruwa a kwatar Ibbi, ya ce yanzu haka dai an samo gawarwaki biyu, kuma suna
Wasu yan bindiga da ba a san ko suwaye ba sun kai harin kwanton ɓauna kan jerin gwanon motocin, Ifeanyi Uba sanata mai wakiltar mazabar Kudancin Anambra. Lamarin ya faru
Da alama dai rikicin da jam’iyar PDP take fama da shi na neman zama gobara daga Kogi biyo bayan kin amincewa da bukatun bangaren gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike da
Da alama har yanzu tana kasa tana dabo a babbar jami’iyyar hamayya ta Najeriya, PDP, game da rikicin da ke ci gaba da gwara kan ƴaƴan jam’iyyar bayan da gwamnan
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya ce yan Najeriya na cikin jimami da alhini bayan mutuwar sarauniya Elizabeth. Marigayiya sarauniyar ta mutu ne a ranar Alhamis tana da shekaru 96 a
ABUJA, NAJERIYA — Abdullahi Mashi, suriki ne ga Mamu, ya na tsare a ofishin jami’an DSS da ke birnin tarayya Abuja a halin yanzu, a cewar ‘yan uwansa. Dan uwan
Bayanai na ci gaba da fitowa dangane da yadda jami’an hukumar farin kaya ta DSS ta kai wani samame gidan mawallafin jaridar Desert Herald Malam Tukur Mamu da ke Kaduna
Hedkwatar Hukumar tsaron farin kaya ta DSS da ke Abuja, ta tabbatar da kama Malam Tukur Mamu, tsohon mai shiga tsakanin gwamnatin Najeriya da ‘yan ta’adda a tattaunawa da aka
Asalin hoton, Nig Army Gwamman mayaƙa masu iƙirarin jihadi na Ƙungiyar Boko Haram sun mutu a ruwa yayin da suke guduwa daga hari ta sama da ƙasa da sojojin Najeriya
Akalla gidaje 10 ne wuta ta kone bayan da gobara ta tashi sanadiyar faduwar tankar mai a yankin Lampe dake karamar hukumar Ifo ta jihar Ogun. Lamarin ta faru ne
Hukumomin Saudiyya sun ƙaddamar da wani bincike bayan yaɗa wasu bidiyo da aka watsa a intanet da ke nuna yadda ake dukan wasu ƴan mata a gidan marayu. Tun da
Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya halarci taron majalisar zartarwa ta tarayya da ya gudana yau ranar Laraba a fadar Aso Rock dake Abuja. Osinbajo ya halarci taron ne biyo
Dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar NNPP a Najeriya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce bai amsa gayyatar da kungiyar lauyoyin Najeriya ta yi masa ba ne saboda wasu muhimman
Mai taimakawa shugaban kasa, Muhammad Buhari kan kafofin yada labarai, Mallam Garba Shehu ya ce nan bada jimawa gwamnatin tarayya za ta bayyana sunayen wasu manyan mutane dake da hannu
Yakubu Lawal, kwamishinan yada labarai, al’adu da yawon bude ido na jihar Nasarawa wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi ya shaki iskar yanci. Ramhan Nansel, mai magana da
Dantakarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya yi wata ganawar sirri da gwamnonin jam’iyar. Baya ga hotunan ganawar da aka fitar babu wasu bayanai da suka bayyana
Sojojin Najeriya sun samu nasarar kakkabe wata maboyar yan bindiga tare da ceto Wasu mata da aka yi garkuwa da su a Chikun dake jihar Kaduna. Biyo bayan nasarar da