Asalin hoton, Getty Images Cin zarafin da ake yi wa dan wasan Real Madrid, Vinicius Junior matsala ce gabaki dayan kwallon Sifaniya in ji Carlo Ancelotti. Sau uku ana cin
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Asalin hoton, Getty Images Cin zarafin da ake yi wa dan wasan Real Madrid, Vinicius Junior matsala ce gabaki dayan kwallon Sifaniya in ji Carlo Ancelotti. Sau uku ana cin
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga tare da kone-kone a jihar Ogun kan ƙarancin sabbin takardun kuɗin naira da kuma ƙarancin man fetur. An shafe watanni dai ana fama da
Jami’an yan sanda dake ofishin yan sanda na Igbo Eze a jihar Enugu sun samu nasarar kama wasu mutane biyu Joseph Chinenye mai shekaru 39 da kuma Onyeka Kenneth Ezeja
Wani mutum ya yanke jikin ya fadi kuma ya mutu nan take lokacin da yake bin layin karɓar katin ATM a wani banki a can jihar Delta. A cewar jaridar
Asalin hoton, Getty Images Tun gabanin zaɓen fitar da gwani da jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ne ake raɗe-raɗin cewa akwai ɓaraka a jam’iyyar game da wanda zai tsaya mata
Wata kotun shari’ar Muslunci dake Kano ta aike da Murja Ibrahim Kunya ya zuwa gidan yari. Kotun ta kuma dage shari’ar da ake mata ya zuwa ranar 16 ga watan
Wata babbar kotun tarayya dake jihar Kano ta bayar da umarnin kamawa tare da bincike da kuma gurfanar da shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano Abdullahi Abbas. Mahmoud Lamido shi
Godwin Emefiele, gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), ya ce bankuna za su ci gaba da karbar tsoffin takardun kudi na Naira bayan wa’adin da aka kayya Emefiele ya yi magana
Rundunar ‘yan sanda ta birnin Memphis da ke Murka ta kama jami’anta biyar bisa zargin kashe Tyre Nichols, tare da soke rundunarta ta musamman mai yaƙi da laifukan kan titi
Babban bankin Najeriya ya kara wa’adin canza takardun tsohon kudin Naira. An sanar da hakan ne a cikin wata sanarwa da babban bankin… An bayyana hakan ne a cikin wata
Asalin hoton, MELEKYARI/NNPC Shugaban Kamfanin mai na kasa, NNPC ya bai wa ‘yan Najeriya hakuri kan matsin da suka sake tsintar kansu sakamakon karancin man fetur. Shugaban kamfanin man, Mele
Kotun sauraran kararrakin zaɓen gwamnan jihar Osun ta soke nasarar da dan takarar jam’iyyar PDP kuma gwamna mai ci Ademola Adeleke ya samu a zaɓen gwamnan jihar. A cikin watan
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya kaddamar da wasu ayyuka 7 a jihar Katsina. Kaddamar da ayyukan a ranar Asabar na daga cikin ziyarar aiki ta kwanaki biyu da Buhari yake
Tsohon gwamnan jihar Adamawa, Jibrilla Bindow ya fice daga jam’iyyar APC. Fitarsa daga jam’iyyar na kunshe ne cikin wata takarda da ya aikewa shugaban jam’iyyar APC na mazabar Kolere dake
An tsaurara matakan tsaro a birnin Lagos gabanin zuwan shugaban kasa Muhammad Buhari. An jibge tarin jami’an tsaro daban-daban a wurin sauka da tashin shugaban kasa dake filin jirgin sama
Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da kisan mutane 4 da wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba suka yi a kauyen Gambar Sabon-Layi dake
Rundunar yan sandan jihar Nasarawa ta ce jami’anta sun samu nasarar ceto yara biyu daga cikin ɗaliban firamaren dake Alwaza a karamar hukumar Doma ta jihar. Mai magana da yawun
Wasu abubuwan fashewa da ake kyautata zaton nakiyoyi ne sun fashe a wurin gangamin taron jam’iyyar APC a jihar Rivers. Magoya bayan jam’iyar ta APC da dame ne suka jikkata
Shugaban kasa, Muhammad Buhari a ranar Alhamis ya gana da gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele. Wannan ne karo na farko da Buhari da Emefiele suke ganawa a cikin