Ƴan bindiga sun yi garkuwa da dalibai kusan guda 10 a karamar hukumar Kachia na jihar Kaduna. A cikin wata sanarwa da kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na jihar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da dalibai kusan guda 10 a karamar hukumar Kachia na jihar Kaduna. A cikin wata sanarwa da kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na jihar
Hukumar Kare Haƙƙin Bil-adama ta Najeriya, NHRC ta ce babu hannun gwamnatin jihar Yobe a zargin da rahoton kamfanin dillancin labarai na Reuters ya yi na cewa gwamnatin ta haɗa
Kungiyar kare hakkin dan adam ta Human Rights Watch ta ce auren wuri yana karuwa a Najeriya ne saboda gwamnatin tarayyar da gwamnatocin jihohi ba su dauki wata doka ta
Kwamitin zartarwa na uwar jam’iyyar PDP ya sanar da naɗa Ilya Umar Damagum a matsayin sabon shugaban riko na jam’iyyar. Kafin zama shugaban jam’iyyar Damagum ya kasance mataimakin shugaban jam’iyyar
Kwamitin zartarwa na uwar jam’iyyar PDP ya sanar da naɗa Ilya Umar Damagum a matsayin sabon shugaban riko na jam’iyyar. Kafin zama shugaban jam’iyyar Damagum ya kasance mataimakin shugaban jam’iyyar
Jam’iyar PDP reshen jihar Benue ta sanar da dakatar da shugaban jam’iyyar na kasa, Iyorchia Ayu kan zargin yiwa jam’iyyar zagon kasa. Takardar dakatar da Ayu mai dauke da kwanan
Hukumar tsaro ta farin kaya wato DSS ta sanar da kama wani mai safarar makamai ga yan bindiga a jihar Neja. Sanarwar kamen na cikin wata sanarwa da hukumar ta
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Sanata Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna na jihar Osun. Kotun tayi watsi da hukuncin da kotun
—VoA Hausa Magoya bayan jam’iyyar APC mai mulki a Kano, sun yi tattaki zuwa ofishin hukumar zabe ta INEC, don nuna rashin gamsuwarsu da sakamakon zaben gwamna. A farkon makon
Wata gobara ta tashi a kasuwar Singer ranar Lintinin, ta haifar da asara mai ɗinbin yawa. Rahotanni sun ce wutar ta ƙona dukiya wadda har yanzu ba a iya tantancewa
Hukumar Zaɓe mai Zaman Kanta ta Najeriya ta ce tana shirye-shiryen ɗaukaka ƙara kan hukuncin kotu wanda ya bai wa waɗanda suka shigar da ƙara damar yin zaɓe da katin
Mutane 6 aka tabbatar da mutuwar su a hatsarin jirgin kasar da ya rutsa da wata babbar motar fasinja a jihar Lagos. Hatsarin ya faru ne da safiyar ranar Alhamis
Tun ranar da aka gudanar da zaben shugaban kasa da ‘yan majalisu ne, mahara suka fara kasha-kashe da kone-konen gidaje da dukiyoyi, yayinda wassu mutane da dama suka sami raunuka.
Magoya bayan jam’iyyar All Progressive Congress mai mulkin Najeriya sun gudanar da wani tattaki a birnin Abuja, wanda suka ce sun yi ne domin nuna goyon baya ga demokuradiyya. Hakan
Ƴaƴan jam’iyyar NNPP sun gudanar da zanga-zanga a Kano domin nuna kin jininsu ga yunkurin da ake na tura sabon kwamishinan yan sanda zuwa jihar. Kafofin yada labarai da dama
Dan takarar shugaban kasar a jam’iyyar PDP a zaben da ya wuce,Atiku Abubakar ya jagoranci magoya bayansa inda suka yi zanga-zanga ya zuwa ofishin hukumar zabe ta INEC dake Abuja.
Zaɓaɓɓen shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmad Tinubu ya ziyarci Oba na Lagos, Rilwan Akiolu a fadar sa dake Lagos. Tinubu ya kai ziyarar ne domin yin godiya ga sarkin tare
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya karbi bakincin zaɓaɓɓen shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu da mataimakin sa, Kashim Shettima a gidansa dake Daura. Buhari ya bayyana jin daɗin sa kan ziyarar da
Shugaban hukumar INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya sanar da tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na 2023 da kuri’a miliyan 8,794,726. Tsohon
Dan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyyar APC, Bola Ahmad ya yi kira da a kwantar da hankali tare da kaucewa rikici a jihar Lagos. Hakan na zuwa ne sa’o’i