Musamman wadanda suke zuwa ana musu INJECTIONS OF.. 1. Glutathione2. Vitamins:3. Collagen. Dan sawa fata tayi fari. Da farko Menene amfanin glutathione a jikin mutum, glutathione muna kiransa da anti
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Musamman wadanda suke zuwa ana musu INJECTIONS OF.. 1. Glutathione2. Vitamins:3. Collagen. Dan sawa fata tayi fari. Da farko Menene amfanin glutathione a jikin mutum, glutathione muna kiransa da anti
Yayin da ya rage kwanaki 12 kacal a wa’adin gwamnatin mai ci, Ma’aikatar Sufurin Jiragen Sama ta sake nanata cewa shirin karatun jami’ar sufurin jiragen sama da na Aerospace zai
Gwamnatin jihar Yobe ta ce ta shirya gudanar da zaben kananan hukumomi a ranar 25 ga watan Nuwamba 2023. Sakataren gwamnatin Jihar, Baba Mallam Wali shi ne ya bayyana haka
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya dawo Abuja bayan halartar bikin naɗin sarautar, Sarki Charles III na Birtaniya da aka yi. Da yammacin yau ne jirgin shugaban kasar ya sauka a
Wata kotun majistare a Bauchi ya bayar da belin wa Dr. Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi. Hakan na zuwa ne bayan an tsare shi na wasu sa’o’i a gidan yari. Lauyoyin
Bola Ahmad Tinubu zaɓaɓɓen shugaban kasa da Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP a zaɓen shugaban kasa na 2023 sun yi wata ganawa ta tsawon
Zaɓaɓɓun ƴan majalisar wakilai ta tarayya da aka zaba karkashin jam’iyyun adawa wandanda suka yi wa kansu laƙabin ‘Greater Majority’ a turance yanzu haka kansu ya rarrabu kan yan takarar
Wani mutum da ake zargin dan kunar baƙin wake ne a kungiyar Boko Haram ya tarwatsa kansa da bom a gidansa dake kan titin Ibrahim Haske a unguwar Keke dake
Biyo bayan gazawar gwamnati wajen biyan bukatun su a yanzu haka kungiyar NARD ta Likitoci Masu Neman Kwarewa ta tsunduma wani yajin aikin gargadi na kwanaki biyar. Yajin aikin zai
A Jihar Bauchi, wata kotu ta ba da umarnin tsare wani fitaccen malamin addinin Musulunci na jihar, Sheikh Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi a gidan yari. Ƴan sandan jihar ce ta
Farashin tumatir a Najeriya ya yi mummunan tashi a yayin da ƴan ƙasar ke ƙara ƙorafin tashin farashin sauran kayayyaki. Rahotanni da wannan jarida ta samu na nuna cewa a
Rundunar yan sandan jihar Rivers, ta kama wani matashi mai suna Osaro Owate kan zargin kisan mahaifiyarsa a unguwar Elesa dake karamar hukumar Eleme ta jihar. Matashin ya aikata kisan
Zikirillah Hassan, shugaban hukumar Aikin Hajji Ta Kasa, NAHCON ya ce kamfanonin jiragen sama da aka amince su ɗauki alhazan bana zuwa kasar Saudiyya sun amince ayi karin dala $250
Wani dan Kano mai suna Suleiman Isah da ya auri wata Ba’amurkiya Janine Reimann ya shiga aikin sojan Amurka. A ranar 13 ga Disamba, 2020, Mista Isah, wanda a lokacin
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta yi nasarar damƙe wata mata mai suna Rahama Sulaiman da zargin yin garkuwa da ƴar da ta haifa. Rahotannin da muka sun nuna cewa
Ana zargin Ayodele Joseph, Babban Daraktan Asibiti, da yi wa marar lafiya fyade. Rahoton ‘yan sanda ya nuna cewa Dr. Ayodele ya yi wa mara lafiyar fyade ba tare da
Hukumar EFCC dake yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ta tsare tsohon ministan wutar lantarki, Sale Mamman kan zargin sa da karkatar da kuɗin da yawansu ya kai biliyan
Rahotannin da muka samu na nuna cewa an kwashe ƙarin ‘yan Najeriya mazauna Sudan 128 zuwa gida a yau Laraba. Adadin waɗanda suka koma gida zuwa yanzu ta zama 1,984
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya roki majalisar dattawa a ranar Laraba da ta amince da lamunin dala miliyan 800 domin gudanar da shirin samar da zaman lafiya a kasar. Yayin
Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bar Najeriya a ranar Laraba ya zuwa ƙasashen turai inda zai fara ziyarar aiki ta wasu yan kwanaki. A cikin wata sanarwa mai