Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya ya kaddamar da fara sayarwa tare da raba takin zamani. Da yake magana a ranar Litinin a wurin kaddamarwar a karamar hukumar Akko, Yahaya
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya ya kaddamar da fara sayarwa tare da raba takin zamani. Da yake magana a ranar Litinin a wurin kaddamarwar a karamar hukumar Akko, Yahaya
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom yanzu haka na ofishin hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati. Hukumar EFCC ta gayyacin gwamnan ne domin ya amsa wasu
Wani matashi dan shekara 30 mai suna Hamza Umar, ya shiga hannun jami’an ‘yan sanda a jihar Bauchi bayan da ya zuba wa wata yarinya kananzir da kone ta bisa
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kori Babban Sufeton Ƴan Sandan Najeriya, Usman Baba Alkali inda ya maye gurbinsa da na’ibin sufeto janar , Kayode Egbetokun a matsayin shugaban rikon.
Gwamnatin tarayya ta cigaba da tattaunawa da kungiyoyin kwadago na NLC da TUC kan matakan za a bi domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur. A ranar 5 Yuni ne
Bill Gates, wanda ya kafa Microsoft, da Aliko Dangote, shugaban rukunin Dangote, sun gana da shugaba Bola Tinubu a ranar Litinin a fadar shugaban kasa da ke Abuja. Dayo Olusegun,
Tsohon gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha ya tsallake rijiya da baya biyo bayan harin da wasu yan bindiga suka kai kan ayarin motocin sa. Ayarin motocin nasa na kan hanyarsu
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya karbi bakuncin hamshaqin attajirin nan ɗan ƙasar Amurika, Bill Gates a fadar Aso Rock dake Abuja. A yayin ziyarar Gates na tare da shugaban
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun sace Ibrahim Bodunde Oyinlade babban limamin garin Uso dake karamar hukumar Owo ta jihar Ondo. Kamfanin Dilllancin Labarai na Najeriya NAN ya
Garba Madami, mamba a majalisar dokokin jihar Kaduna ya mutu. Madami dan jam’iyar PDP na wakiltar mazabar Chikun a majalisar ya mutu a wani asibiti dake Kaduna. Ba’asan musabbabin mutuwarsa
Wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun kashe wasu ‘yan uwa guda biyu a garin Gajere da ke karamar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna. Wadanda
Wasu mayakan da ake zaton yan kungiyar Boko Haram ne sun kashe manoma 15 a wasu hare-hare kan garuruwa biyu dake ƙaramar hukumar Jere ta jihar Borno. A cewar Zagazola
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce a farkon rikicin Boko Haram a yankin Arewa-maso-Gabas, wadanda suka kafa kungiyar ta’addancin sun shaida masa cewa talauci da rashin aikin yi ne
Gwamnatin jihar Kano ta dawo bayar da tallafin karatu na gaba da digiri na biyu ga ‘yan asalin jihar. An bayyana hakan ne a ranar Juma’a ta wata sanarwa mai
Abdulkarim Chukkol daraktan gudanarwa a hukumar EFCC mai yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ya kama aiki a matsayin shugaban riko na hukumar. A ranar Laraba ne shugaban
Gwamnatin jihar Borno ta ce an tsawaita shekarun yin ritaya na ma’aikatan lafiya a jihar daga shekarun aiki 35 zuwa 40 ko kuma shekaru 65 na haihuwa. A wata sanarwa
Gwamnatin tarayya ta ce tana nan tana tsara hanyoyin da za abi domin raba bashin da za a bawa dalibai daga watan Satumba. David Adejo, babban sakataren ma’aikatar ilimi shi
Shugaban kasa Bola Tinubu ya gana da tsohon Sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi a ranar Alhamis. Tinubu ya gana da Sanusin ne a fadar shugaban kasa a ranar Alhamis. Da
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da sarakuna biyu daga jihar Niger a fadar Aso Rock dake Abuja. Shugaban kasar ya gana da Sarkin Borgu, Mohammed Halliru Dantoro da
Shugaba Bola Tinubu ya amince da dakatar da shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, AbdulRasheed Bawa daga aiki. Ya yi haka ne