An sanar da cewa za a gudanar da jana’izar tsohon jagoran Iran, Ayatollah Ali Khamenei, a farkon watan Yulin shekarar 2026, watanni uku bayan rasuwarsa sakamakon hare-haren da aka ce
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
An sanar da cewa za a gudanar da jana’izar tsohon jagoran Iran, Ayatollah Ali Khamenei, a farkon watan Yulin shekarar 2026, watanni uku bayan rasuwarsa sakamakon hare-haren da aka ce
Dakarun sojan Najeriya bataliya ta 3 sun samu nasarar dakile wani farmaki da ake zargin mayakan ƙungiyar ISWAP da kaiwa a karamar hukumar Ngala dake jihar Borno. Kafar yada labarai
Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya da aka fi sani da DSS sun samu nasarar kama wani matashi a jihar Kano dake safarar bindigogi. Matashin mai suna Abubakar Muhammad ya
Wasu masu ɗauke da makamai sun kai hari kan mutanen da ke rakiyar jana’izar wasu mutum biyu da aka kashe a ƙauyen Sol da ke ƙaramar hukumar Riyom ta Jihar
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gargadi ‘yan bindiga, masu garkuwa da mutane da masu tallafa wa ta’addanci da su mika wuya ko kuma su fuskanci matakin hukuma mai tsauri.
Jami’ar Tarayya da ke Birnin Kebbi (FUBK) ta tabbatar da rasuwar ɗaya daga cikin ɗalibanta, Zaharadeen Nuhu, bayan wani hari da ake zargin wasu masu aikata laifi sun kai masa
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a a matsayin ranar hutu domin tunawa da ranar dimakwaradiya. Olabunmi Tunji-Ojo ministan harkokin cikin gida ne ya sanar da haka a ranar Alhamis a
Wasu mutane biyu da ake zarginsu da kasancewa manyan ƴan ƙungiyar ta’addanci ta ISWAP ne sun mika kansu ga jami’an tsaro a jihar Yobe. Ɗaya daga cikin mutanen kwararre ne
An gano gawar wata mata, ɗanta mai shekara huɗu da kuma wani mutum da aka fi sani da Shanko a gidansu da ke yankin Egbe Subair a garin Ijebu-Igbo na
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu na yin barci cikin kwanciyar hankali saboda irin ayyukan ci gaba da gwamnatinsa ke aiwatarwa a
Jagoran jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC), Sanata Seriake Dickson, ya ce babu wani rikici a cikin jam’iyyar duk da rade-radin da ake yi. Dickson ya bayyana hakan ne yayin wata
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta bayyana cewa kusan ma’aurata ɗari bakwai da ashirin sun kammala gwaje-gwajen lafiya a shirye-shiryen bikin auren gama-gari da gwamnatin jihar ke shirin gudanarwa. Mataimakin
Mutum ɗaya ya rasa ransa yayin da wasu bakwai suka samu raunuka bayan wani bam na hannu (IED) ya fashe a kan hanyar Bagega zuwa Anka da ke Ƙaramar Hukumar
Jumullar yan Najeriya 115 masu tafiya cirani aka dawo da su gida bayan da suka makale a jamhuriyar Nijar. Yan ciranin sun sauka ne a filin jirgin saman Mallam Aminu
Wasu mahara sun kashe wani jami’in Hukumar Tsaro da Kariya ta Fararen Hula (NSCDC), Ayo Olukotun, tare da yin garkuwa da diyarsa da wasu mazauna garin Odo-Ere, hedikwatar karamar hukumar
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa kasarsa za ta dauki mataki bayan da ya zargi Iran da harbo wani jirgin yakin Apache na Amurka a mashigar Hormuz. Trump ya
Akalla mutane goma ne suka jikkata bayan rikici ya barke tsakanin al’ummomin Chirif Magaji da Chirif Dikko da ke karamar hukumar Rabah a jihar Sokoto kan takaddamar mallakar wata gona.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Litinin ya rantsar da Joseph Tegbe a matsayin sabon ministan wutar lantarki da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye a matsayin ƙaramin ministan ma’aikatar harkokin
Gwamnatin jihar Oyo a ranar Litinin ta rushe wani gida da masu garkuwa da mutane su ka ta yi amfani da shi wajen ɓoye yar uwar tsohon ministan wutar lantarki
Sanata Ali Ndume ya danganta nasarorin da yake samu a zaɓe da taimakon Allah da kuma goyon bayan al’ummar mazabarsa, yana mai cewa ba ya cikin mutanen da suke da