An kama wasu mutane biyu da ake zargi da neman yin auren jinsi a Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya. Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, kwamandan Hisba ne ya bayyana
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
An kama wasu mutane biyu da ake zargi da neman yin auren jinsi a Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya. Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, kwamandan Hisba ne ya bayyana
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, zai bayyana sunayen wadanda aka nada a matsayin ministoci a zauren majalisar na wannan mako. A ranakun Talata da Laraba da Alhamis ne ake gudanar
Rundunar sojan saman Najeriya Najeriya ta lalata wata haramtacciyar matatar dake kauyen Dariama a jihar Rivers. Sashen sojan sama na rundunar Operation Delta Safe ta samar da zaman lafiya a
Hukumomin Asibitin Koyarwa na Jami’ar Usmanu Danfodiyo dake Sokoto sun ce babu wata bakuwar cuta da ta bulla a asibitin. Shugaban asibitin koyarwar, Dr.Anas Sabir shi ne ya bayyana haka
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Taraba, NPF, ta tabbatar da kashe wasu ‘yan bindiga biyu a Jalingo, babban birnin jihar. ‘Yan ta’addar, wadanda rundunar ta ce adadinsu ya kai
Gwamnatin jihar Borno ta ce an kammala shirye-shiryen bayar da tallafin karatu na musamman ga dalibai marasa galihu da ke karatun aikin jinya da ungozoma. Babban sakataren hukumar bayar da
Kwalejojin Gwamnatin Tarayya (FGCs), wanda aka fi sani da Federal Unity Colleges, yanzu suna karbar kudin karatu fiye da da, wanda daga 45,000 ya tashi zuwa 100,000. An bayyana hakan
Mamba a majalisar wakilai ta tarayya kuma tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Edo da ya sauka, Marcus Onobun yayi hatsarin mota a ranar Laraba. Hatsarin ya faru a wajejen Ekpoma-Auchi
Jami’an rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar dakile wani hari da mayakan kungiyar ISWAP suka yi kokarin kai wa a karamar hukumar Monguno ta jihar Borno. Zagazola Makama masani dake
Shehun Borno, Alhaji (Dr) Abubakar Ibn Umar Garbai El-Kanemi, ya yi kira da a dage da addu’a domin Allah ya kawo dauki kan karancin ruwan sama a wasu sassan jihar
Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya, a ranar Alhamis, ta gurfanar da wasu dalibai uku na wata jami’a mai zaman kanta a jihar Nasarawa bisa laifin kashe wani direban Bolt.
Akalla yara 10 ne ‘yan tsakanin shekaru uku zuwa 13 aka ce an kwantar da su a asibiti sakamakon bullar wasu cututtuka masu ban mamaki a garin Kafanchan da ke
‘Yan bindiga a maboyarsu da ke kewayen Kagarko, Iche, Taka-Lafiya Gidan Makeri da Jangala a Jihar Kaduna an ce sun tsere bayan da sojoji sama da 100 suka mamaye dajin
Babban dan kasuwa, Alhaji Dahiru Barau Mangal na cigaba da karbar manyan mutane dake kai masa ziyarar ta’aziyyar matarsa. A ranar Laraba tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari ya shiga sahun
Tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema ya ziyarci gwamna mai ci, Dikko Radda a gidan gwamnatin jihar. Shema wanda ya mulki jihar Katsina daga shekarar 2007 zuwa 2015 a
A ranar Larabar ne jam’iyyar adawa ta PDP ta caccaki gwamnatin tarayya a karkashin jam’iyyar APC kan karin farashin man fetur da aka fi sani da man fetur daga N534
Mai martaba Sarkin Bauchi Alhaji Rilwani Sulaiman Adamu ya jagoranci dubban al’ummar Musulmi wajen yin addu’a ta musamman, inda ya nemi Allah ya kawo mana daukin ruwan sama a masarautu
A wani al’amari na baya-bayan nan, Shugaba Bola Tinubu ya bayyana sake fasalin shirin farko na raba tallafin kudi na Naira 8,000 ga gidaje miliyan 12 duk wata na tsawon
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam’iyar NNPP na kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan,Alhaji Dahiru Barau Mangal biyo bayan mutuwar mai dakinsa. A yayin
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da shugabannin wasu kasashen Africa ta yamma su uku a fadar Aso Rock dake Abuja. Shugabannin su ne Patrice Tallon na Jamhuriyar Benin,