Gwamna Umar Namadi ya amince da biyan kudin rijistar ɗaliban Jhar Jigawa wadanda suke karatun digiri daban-daban a Jami’ar Tarayya, Dutse FUD, Jami’ar Bayero, Kano (BUK), Jami’ar Fasaha ta Jihar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Gwamna Umar Namadi ya amince da biyan kudin rijistar ɗaliban Jhar Jigawa wadanda suke karatun digiri daban-daban a Jami’ar Tarayya, Dutse FUD, Jami’ar Bayero, Kano (BUK), Jami’ar Fasaha ta Jihar
Gwamna Malam Umar A Namadi, ya baiwa rundunar ‘yan sandan Najeriya da ke jihar Jigawa tallafin babura 30 na sintiri. Da yake jawabi a lokacin da yake gabatar da baburan,
Matafiya da basu gaza shida ba ne aka bada rahoton sun mutu bayan da wani jirgin ruwan fasinja ya nutse a kogin Zamare a karamar hukumar Agwara ta jihar Niger.
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce shi yana aiki da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ne ba jam’iya ba. Da yake magana
Taiwo Akinwumi mutumin da ya kirkiro da tutar Najeriya ya mutu. Akinwumi Akinwumi ɗaya daga cikin ƴaƴansa shi ne ya sanar da mutuwar mahaifin nasa cikin wani sako da ya
Tsohon ministan sadarwa, Dr Isa Ali Ibrahim Pantami ya ziyarci tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari a gidansa dake Daura. Tsohon ministan ya bayyana ziyarar ne cikin wani sako da ya
Bangaren jam’iyyar New Nigeria People’s Party, da ta fi kusa da Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya gudanar da wani taro na kwamitin zartarwar jam’iyyar na kasa a Abuja, domin janye dakatarwar
Wasu manoma a jihar Gombe na daukar matakan da ba a saba gani ba na kare amfanin gonakinsu sakamakon karuwar satar amfanin gona. Yayin da wasu manoman ke kwana a
Kwamitin amintattu na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ta dakatar da dan takararta a zaben shugaban kasa da aka yi a ranar 25 ga watan Fabrairu, Sanata Rabi’u Musa
A kokarin da sojojin ke yi na fatattakar ragowar ‘yan ta’addar Boko Haram a Borno da ma jihohin da ke gaba da su, sojojin Bataliya ta 144 sun yi nasarar
Rundunar yan sandan jihar Ogun ta ce jami’anta sun kama wani mai suna, Babatunde Kolawole mazaunin jihar wanda ake zargi da samun sabuwar gawa ta wani mutum Ado/Odo-Ota a karamar
Shugaban jam’iyar APC na kasa kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya gana da Alhaji Mujahid Dokubo Asari shugaban kungiyar ceto al’ummar yankin Niger Delta. Dokubo ya taya
A wani al’amari na baya-bayan nan, Faransa ta dauki wani mataki inda ta sanar da haramta wa dalibai mata sanya rigar abaya a makarantun gwamnati. Ministan Ilimi Gabriel Attal ne
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari tare da yin garkuwa da wani ma’aikacin lafiya tare da dan uwansa a daren Juma’a a unguwar Wusasa da ke karamar hukumar Zariya a
Yan bindiga sun yi garkuwa da Kawu Yakasai jami’in tsare-tsare na jam’iyar APC a jihar Kaduna. An ce an yi awon gaba da Yakasai ne ranar Juma’a da daddare a
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wani makiyayi dan shekara 15 mai suna Adamu Ibrahim bisa zargin datse hannun wani manomi. Rahotanni sun nuna cewa wanda ake zargin ya
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu katan 820 na wasu da ake zargin jabun magunguna ne wadanda kuma wa’adinsu ya ƙare a kasuwar Mallam Kato da ke karamar
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya sanar da bayar da tallafin naira miliyan 36.4 domin taimaka wa masu yi wa kasa hidima guda 1,215. Kowane mutum a cikinsu
Shirin Auren Zaurawa (wato ‘Mass Wedding Initiative’ a Turance) zai laƙume Naira Miliyan 854 daga aljihun Gwamnatin Jihar Kano. A cewar gwamnatin, an amince da hakan ne a ranar Laraba