Jami’an rundunar ‘yan sandan Najeriya sun kama wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne da ake kyautata zaton yana da hannu wajen yin garkuwa da Nabeeha, diyar wani
Jami’an rundunar ‘yan sandan Najeriya sun kama wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne da ake kyautata zaton yana da hannu wajen yin garkuwa da Nabeeha, diyar wani
Jam’iyyar PDP reshen jihar Legas, ta yi kira ga jami’an tsaro da hukumomin gwamnati da su sa kokari cikin gaggawa don ganin an sako shugaban jam’iyyar da aka sace, Philip
Dakarun rundunar hadin gwiwa ta Operation Hadarin Daji sun kama wasu mutane uku da ake zargin ‘yan bindiga ne a jihar Zamfara. Daya daga cikin wadanda ake zargin, Aminu Ibrahim,
Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja a ranar Laraba ta ce ta kama wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne. Kwamishinan ‘yan sanda mai kula da babban
Fadar shugaban kasa ta musanta rade-radin da ake yi kan yunkuri na mayar da birnin tarayya zuwa Legas, inda ta jaddada cewa irin wannan ikirarin ba shi da tushe balle
Dakarun runduna ta 8 ta sojojin Najeriya tare da jami’an tsaron farin kaya da na Sibil Difens da kuma ‘yan banga a safiyar Talata sun kai farmaki kan wani sansanin
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, a ranar Litinin ya bayyana cewa rashin isassun kayan aiki da motocin aiki na kawo cikas wajen yaki da ‘yan fashi da garkuwa
Gwamna Dikko Radda na jihar Katsina ya ce gwamnatinsa ta kashe Naira miliyan 900 ga wasu dalibai marasa galihu 41 don yin karatun digiri na farko a fannin likitanci, MBBS,
Hukumar Kiyaye Haɗɗura ta Ƙasa (FRSC) reshen jihar Kaduna ta ce mutane 16 ne suka mutu yayin da wasu hudu suka jikkata a wani hatsarin mota da ya afku a
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Borno, ta lashe dukkan kujerun shugabanni 27 da na kansiloli 312 a zaben kananan hukumomin jihar Borno da aka gudanar a ranar Asabar.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da korar wasu daraktoci 8 daga hukumar tara haraji ta Kano. Wata takardar sanarwa mai dauke da kwanan watan 18 ga watan
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya bayyana shirinsa na sake fasalin tsarin zaben kananan hukumomin jihar domin samar da dama ga mutanen ‘masu gaskiya’ su tsaya takara. Gwamnan ya bayyana
Wata kotu a Jihar Legas da ke Ikeja ta yanke wa wani mutum mai suna Onyeka Mbaka daurin zuwa gidan yari bisa zargin lalata da wata yarinya ‘yar shekara 15.
Hedikwatar tsaro ta Najeriya ta ce bangarenta na rundunar Operation Hadin Kai a ranar 10 ga watan Janairu ya kawar da wasu manyan kwamandojin ISWAP da ‘yan ta’adda uku a
Gwamnatin tarayya ta mayar da hedikwatar hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya zuwa Legas daga Abuja. Hakan ya fito ne a cikin wata takarda mai dauke da sa
Mai shari’a Hamza Muazu na babbar kotun birnin tarayya ya baiwa tsohon gwamnan babban bankin kasa Godwin Emefiele izinin ficewa daga babban birnin tarayya Abuja. Sai dai kotun ta ce
A ranar Laraba ne kotun koli ta ɗage hukunci a karar da jam’iyyar PDP da dan takararta, Sa’idu Umar suka shigar kan zaben gwamnan jihar Sakkwato, Ahmad Aliyu. Kwamitin mutum
Rahotanni na nuna cewa farashin kayan abinci a Najeriya ya karu zuwa kashi 33.93 cikin 100 a watan Disamba na 2023, daga kashi 32.83 cikin 100 da aka gani a
Jimillar Janar-Janar 9 a rundunar sojin Najeriya ne sun yi ritaya daga aiki. Janar-janar din, wadanda suka fito daga sashin kudi na rundunar, su ne Maj. Gen. A.O. Adetayo, Maj.
Wata kungiya a cikin jam’iyyar PDP, CPDPL, mai suna Concerned PDP League, ta yi kira ga Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben 2023 da kada