Yadda harin saman Saudiya da kawayenta ya kashe mutane 70 a Yemen

Wani hari da kasar Saudiya da kawayenta su ka kasar Yemen ya jawo mutuwar mutane 70.

Kasar Saudiya ce take jagorantar kawayenta inda suke luguden wuta ta sama kan tawayen kungiyar Houthi dake kasar.

Tuni majalisar dinkin duniya tayi alawadai da harin ko akwanin baya majalisar ta bayyana cewa za a iya tuhumar wasu mutane dake da hannu a rikicin da aikata laifukan yaki.

An kai harin ne a ranar Jumma’a bayan jefa wani abu a Saada, wata matattarar da ‘yan tawayen Houthi ke zaune.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...