Wani hari da kasar Saudiya da kawayenta su ka kasar Yemen ya jawo mutuwar mutane 70.
Kasar Saudiya ce take jagorantar kawayenta inda suke luguden wuta ta sama kan tawayen kungiyar Houthi dake kasar.
Tuni majalisar dinkin duniya tayi alawadai da harin ko akwanin baya majalisar ta bayyana cewa za a iya tuhumar wasu mutane dake da hannu a rikicin da aikata laifukan yaki.
An kai harin ne a ranar Jumma’a bayan jefa wani abu a Saada, wata matattarar da ‘yan tawayen Houthi ke zaune.