Rundunar yan sandan jihar Lagos ta ce wata mata mai suna, Dorcas Oluwabukola ta shiga hannun yan sanda bayan da aka zargeta da watsawa mijinta ruwan zafi biyo bayan sabani
Rundunar yan sandan jihar Lagos ta ce wata mata mai suna, Dorcas Oluwabukola ta shiga hannun yan sanda bayan da aka zargeta da watsawa mijinta ruwan zafi biyo bayan sabani