Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun samu nasarar kama wani mai suna Mubarak Kabiru da yake sayar da motocin da aka sata a Najeriya a jamhuriyar Nijar.
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun samu nasarar kama wani mai suna Mubarak Kabiru da yake sayar da motocin da aka sata a Najeriya a jamhuriyar Nijar.