A ranar Talata 25 ga watan Yuni wasu ƴan ta’adda sun kai harin kwanton ɓauna a Tassia Sun Badjo a jihar Tillaberi dake Jamhuriyar Nijar inda suka kashe sojoji 21
A ranar Talata 25 ga watan Yuni wasu ƴan ta’adda sun kai harin kwanton ɓauna a Tassia Sun Badjo a jihar Tillaberi dake Jamhuriyar Nijar inda suka kashe sojoji 21
Dakarun sojan Najeriya na rundunar Operation Haɗin Kai dake yaƙi da ƴan ta’addar Boko Haram a yankin arewa maso gabas sun samu nasarar kashe ƴan ta’adda hudu a jihar Borno.