Shugaba Buhari ya karbi bakuncin Abdulaziz Yari a Saudiya

Shugaban kasa Muhammad Buhari ya ce zai iya bakin kokarinsa domin ya tabbatar da cewa yan Najeriya sun zauna lafiya.

Mai magana da yawun shugaban kasar Mallam Garba Shehu shine ya rawaito shugaban kasar na fadin haka lokacin da ya yi bude baki tare da gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari ranar Lahadi a birnin Makka dake ƙasar Saudiyya.

Ya yin buda bakin gwamnan na tare da Sarkin Maradun,Garba Tambari.

Buhari ya tashi daga nan gida Najeriya ranar Alhamis domin aikin Umrah a kasar Saudiyya kuma ana sa ran dawowarsa gida ranar Talata.

A tabakin Garba Shehu shugaban ya bayyana damuwarsa kan asarar rayuka da ta dukiya da ake samu a Zamfara.

nagana da gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz

More News

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...

Delta: An dawo da gawarwakin sojojin da aka kashe Abuja don yi musu jana’iza

Gawarwakin sojojin da aka kashe a jihar Delta kwanan nan sun isa maƙabartar sojoji ta kasa da ke Abuja. Gawarwakin sun iso ne da misalin...