Rashin Tsaro:Gwamnatin Tarayya Ta Bayar da Umarnin Rufe Makarantar FGC Kwali a Abuja

Ma’aikatar ilimi ta tarayya ta bayar da umarnin gaggawa na rufe makarantar haÉ—aka ta gwamnatin ta tarayya da ake kira da FGC Kwali kan barazanar tsaro.

A wata sanarwa ranar Litinin jami’in yaÉ—a labarai da hulda da jama’a na ma’aikatar,Ben Goong ya alakanta daukar matakin da matsalar tsaro da ake fuskanta a wasu daga cikin garuruwan dake kusa da makarantar.

Ya ce ministan ilimi,Adamu Adamu shi ne ya bayar da wannan umarnin a safiyar ranar Litinin kuma za a kara karfafa matakan tsaro a dukkanin makarantun haÉ—aka dake fadin kasar nan.

More News

Yadda rikici a kan gishirin N20 ya yi sanadiyyar mutuwar wani mutum a Kano

Wani magidanci mai suna Zakari Hamza mai shekaru 45, ya gamu da ajalinsa a hannun kanen matarsa, wani Magaji Salisu saboda gishirin N20. Dan marigayin,...

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan IPOB 5

Dakarun rundunar sojan Najeriya da kuma ta rundunar sojan ruwan Najeriya a ranar Talata sun kashe mayaƙan ƙungiyar IPOB guda biyar a yayin musayar...

ĆŠan agajin Izala ya samu lambar yabo, kujerar hajji, kyautar mota bayan ya tsinci naira miliyan 100 ya mayar wa mai su

Salihu AbdulHadi Kankia, mamba ne na kungiyar agaji ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Iqamatus Sunnah (JIBWIS), ya samu yabo da tukuicin mayar da...

Musulmi a Zaria sun yi taron addu’o’i saboda mummunan halin matsi da Najeriya ke ciki

Musulmi a garin Zaria na jihar Kaduna, sun gudanar da addu'a ta musamman domin neman taimakon Allah kan halin da 'yan Najeriya ke ciki...