All stories tagged :
Politics
Featured
’Yan Sanda Sun Kama Mutane Hudu Kan Mutuwar Wani Mutum A...
Rundunar ’yan sandan Jihar Osun ta tabbatar da cafke mutane hudu bisa zargin hannu a mutuwar wani mai ibada a masallaci, Hameed Najeem, a birnin Osogbo.Rahotanni sun bayyana cewa marigayin, wanda yake mai fentin mota ne, ya rasu ne bayan wata takaddama da ta taso asali bayan sallar asuba...


![Oyo: I will take responsibility for workings of every sector - Seyi Makinde [Full text]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/05/Oyo-I-will-take-responsibility-for-workings-of-every-sector-Seyi-Makinde-Full-text.jpg)












