All stories tagged :
Politics
Featured
An Kqshe Mutane 20, An kuma Sqce 30 A Harin Mafa...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan’adam ta Amnesty International a Najeriya ta bayyana cewa an kashe mutane 20 tare da sace aƙalla wasu 30 a yankin Mafa da ke jihar Borno.A cewar ƙungiyar, waɗanda aka kashe a ranar Talata 31 ga watan Maris 2026, ƴan gudun hijira ne maza da mata...






![How lawmaker allegedly ordered thugs to beat, lock up journalists in Ebonyi Assembly [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/07/1564577631_How-lawmaker-allegedly-ordered-thugs-to-beat-lock-up-journalists-in-Ebonyi-Assembly-PHOTOS.jpg)









