All stories tagged :
Politics
Featured
Tinubu Ya Umarci EFCC Ta Soke Umarnin Rufe Asusun Gwamnatin Osun
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) da ta koma kotu domin neman soke umarnin rufe asusun gwamnatin Jihar Osun.Tinubu ya bayyana rashin jin daɗinsa kan matakin da EFCC ta ɗauka, musamman saboda lokacin da aka aiwatar da shi, yayin da...
















