All stories tagged :
News
Featured
Sojoji Sun Kqshe ‘Yan Ta’adda 24 A Artabu A Kukareta
Sojojin rundunar Operation HADIN KAI a Arewa maso Gabas sun kashe akalla ‘yan ta’adda 24 bayan wani artabu mai tsanani da ya faru a yankin Kukareta.Rahotanni sun nuna cewa ‘yan ta’addan sun kai hari ne da tsakar dare, amma sojojin sun dakile harin cikin gaggawa tare da tilasta musu...


![Borno: Devastation caused by Boko Haram in fresh attack [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/11/1541085722_911_Borno-Devastation-caused-by-Boko-Haram-in-fresh-attack-PHOTOS.jpeg)













