All stories tagged :
News
Featured
Tinubu ya naÉ—a sabon ministan lantarki
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya aike da sunan, Joseph Olasukanmi Tegbe a matsayin wanda zai naɗa sabon ministan wutar lantarki.
Mai magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga shi ne ya bayyana haka a ranar Alhamis.
Ya ce an mika sunansa ga majalisar dattawa domin tantancewa da kuma tabbatar da...




![I don't take orders from Abuja but Rivers people - Wike tells Buhari [VIDEO]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/04/I-dont-take-orders-from-Abuja-but-Rivers-people-Wike-tells-Buhari-VIDEO.jpg)










