All stories tagged :
News
Featured
Gwamnan Nasarawa ya ayyana mutumin da yake so ya gaje shi
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ayyana sunan, Sanata Aliyu Wadada a matsayin wanda yake so ya tsayawa jam'iyar APC takara a zaben shekarar 2027.
Gwamna Sule ya bayyana haka ne a wurin wani taro da ya gudanar tare da masu rike da mukaman siyasa a gidan gwamnatin jihar dake...






![BREAKING: Hijab-wearing female students bar from UI school [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/11/1542287341_BREAKING-Hijab-wearing-female-students-bar-from-UI-school-PHOTOS.jpg)









