All stories tagged :
News
Featured
Jamilu Gwamna ya lashe zaÉ“en tikitin takarar gwamnan Gombe a jam’iyar...
Jam'iyyar APC ta ayyana Jamilu Isyaku Gwamna a matsayin wanda zai yi mata takarar gwamnan jihar Gombe a zaben shekarar 2027.
An ayyana Gwamna ne biyo bayan zaben fitar da gwani da aka gudanar a faÉ—in jihar.
Tun da farko gabanin zaɓen fitar da gwani gwamnan jihar, Inuwa Yahaya da kuma...




![Why those eating Titus fish, taking Vitamin C, will not make heaven - Pastor [VIDEO]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/05/1559301367_Why-those-eating-Titus-fish-taking-Vitamin-C-will-not-make-heaven-Pastor-VIDEO.jpg)











