All stories tagged :
News
Featured
Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci biyu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Litinin ya rantsar da Joseph Tegbe a matsayin sabon ministan wutar lantarki da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye a matsayin ƙaramin ministan ma'aikatar harkokin waje.
An gudanar da bikin rantsuwar ne fadar shugaban ƙasa dake Abuja inda ta asamu halartar iyalan mutanen da kuma...








![EPL: Highest goalscorers in Premier League ahead of final Match Day [See top 25]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/05/EPL-Highest-goalscorers-in-Premier-League-ahead-of-final-Match-Day-See-top-25.jpg)






