All stories tagged :
News
Featured
Likotoci sun dakatar da shiga yajin aiki a ranar Litinin
Kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta yi shirin fara yi a ranar Litinin 12 ga watan Janairu.
Kungiyar ta sanar da janye batun shiga yajin aikin ne a cikin wata sanarwa da sakataren kungiyar Shuaibu Ibrahim ya fitar a ranar Lahadi.
Tun da farko...









![10 reported dead as tanker explodes in Gombe [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/04/1555175213_10-reported-dead-as-tanker-explodes-in-Gombe-PHOTOS.jpg)





