All stories tagged :
News
Featured
Ƴanta’adda Sun Yi Awon-gaba Ɗalibai a Wata Makaranta A Borno
Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun sace adadin ɗalibai da ba a tantance ba daga makarantar Mussa Primary da Junior Secondary School da ke ƙauyen Mussa a ƙaramar hukumar Askira/Uba ta jihar Borno.Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne da safiyar Juma’a yayin da ake gudanar da...


![What God told me about coronavirus - Apostle Suleman [VIDEO]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/03/What-God-told-me-about-coronavirus-Apostle-Suleman-VIDEO.jpg)













