All stories tagged :
News
Featured
Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci biyu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Litinin ya rantsar da Joseph Tegbe a matsayin sabon ministan wutar lantarki da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye a matsayin ƙaramin ministan ma'aikatar harkokin waje.
An gudanar da bikin rantsuwar ne fadar shugaban ƙasa dake Abuja inda ta asamu halartar iyalan mutanen da kuma...


![Oyo 2019: Seyi Makinde emerges PDP gubernatorial candidate [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/09/1538340581_Oyo-2019-Seyi-Makinde-emerges-PDP-gubernatorial-candidate-PHOTOS.jpg)












