All stories tagged :
News
Featured
Kotun Rivers Ta Dakatar Da Yunƙurin Tsige Gwamna Fubara
Wata babbar kotun jihar Rivers ta bayar da umarnin wucin-gadi na dakatar da yunƙurin tsige gwamnan jihar, Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa, Ngozi Nma-Odu.A hukuncin da ta yanke a birnin Fatakwal, kotun ta umarci kakakin majalisar dokokin jihar, Martin Amaewhule, da sauran waɗanda ake ƙara, ciki har da akawun majalisar...









![Buhari at 76: What my aides did to me - President [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/12/1545122301_Buhari-at-76-What-my-aides-did-to-me-President-PHOTOS.jpg)






