Mutane da dama sun mutu sanadiyar kifewar kwale-kwale a Adamawa

Mutanen da suka mutu a jihar Niger a hatsarin jirgin ruwa 775

Ana fargabar mutuwar mutane da dama bayan da wani kwale-kwale ya kife a garin Gurin dake karamar hukumar Fufore ta jihar Adamawa.

Mutane da yawancinsu mata ne da kananan yara na kan hanyarsu ne ta komawa gida daga gona da kuma suna lokacin da jirgin ruwan na katako ya kife.

Sakataren hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Adamawa, Dr Muhammad Suleiman ya tabbatar da faruwar lamarin inda ya ce lamarin ya faru da tsakar rana kuma ana cigaba da aikin ceto.

Mamba dake wakiltar mazabar Fufore/Gurin a majalisar dokokin jihar ya tabbatar da faruwar lamarin.

Hakan na zuwa ne kasa sa’o’i 48 bayan da mutane 8 suka mutu a wani hatsarin jirgin ruwa a Rugage dake karamar hukumar Yola South.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...