All stories tagged :
More
Featured
‘Yan Sanda Za Su Gurfanar Da Mutane 4 Kan Rikicin Da...
Rundunar ’yan sandan jihar Kebbi ta tabbatar da kama mutane 4 da ake zargi da hannu a rikicin manoma da makiyaya da ya faru a garin Gulma da ke ƙaramar hukumar Argungu.Rundunar ta ce rikicin ya yi sanadin mutuwar mutane 8, kuma za a gurfanar da waɗanda aka kama...




![Couple welcomes quadruplets after 15 years of childlessness in Jos [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/08/1564732036_Couple-welcomes-quadruplets-after-15-years-of-childlessness-in-Jos-PHOTOS.jpeg)










