All stories tagged :
More
Featured
Zaɓen 2027: Malami Ya Zaɓi Musa Zagi A Matsayin Mataimakinsa a...
Ɗan takarar gwamnan jam'iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kebbi, Abubakar Malami, ya zaɓi Musa Zagi a matsayin mataimakin ɗan takararsa a zaɓen gwamna na 2027.Jam'iyyar ta sanar da hakan ne cikin wata sanarwa da Sakataren Yaɗa Labaranta na jihar, Injiniya Abubakar Atiku Musa, ya fitar.Sanarwar ta ce...






![Lokoja community decries bad roads, seeks govt intervention [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/06/1560168315_Lokoja-community-decries-bad-roads-seeks-govt-intervention-PHOTOS.jpg)





