Majalisar Wakilai Ta Kasa Za Ta Karrama Hazikin Dan Sanda, DCP Abba Kýari – AREWA News

A yau Laraba majalisar wakilan Nijeriya karkashin jagorancin kakakin majalisa Femi Gbajabiamila za ta gayyaci jarumin maza jan gwarzo namijin zaki DCP Abba Kyari domin a karrama shi.

Shugaban majalisar shi ya bayyana haka a zaman da suka yi, yace lokacin da ya karanta tarihin gwagwarmayar da Abba Kyari ya yi a aikin ‘dan sanda, da manyan nasarori da ya samu wajen yaki da miyagun laifuka sai ya ji ya burge shi, kuma ya cancanci majalisar kasa ta karrama shi.

Insha Allahu DCP Abba Kyari zai cigaba da samun daraja da daukaka saboda ya dogara da Allah akan gaskiya da kuma adalci ga kowa.

Yaa Allah Ka daukaka darajar DCP Abba Kyari, Ka kareshi daga dukkan sharri tare da yaransa, Ka kaishi matsayin IGP Amin.

More News

Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar yin gwajin lafiya kafin aure

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin...

An kashe kwamandan soji a Katsina

An kashe kwamandan sojoji na wani sansanin soji da ke Sabon Garin Dan’Ali a karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina a wani harin kwantan...

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...

APC ta dakatar da Ganduje a matakin gunduma

Mambobin jam'iyyar APC a mazabar da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun dakatar da Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje. ...