Lai Muhammad:Muna da hujjar dake nuna yan adawa na yiwa gwamnati zagon kasa

Ministan yada labarai, Alhaji Lai Muhammad ya ce gwamnatin tarayya na da kwararan hujjoji kan shirin da yan adawa suke na yi wa gwamnatin zagon kasa.

Ministan ya fadi haka ne ranar Asabar a wurin taron lakcar azumin watan Ramadan karo na 12 da aka gudanar a Oro,jihar Kwara.

Ministan ya yi zargin cewa yan adawa na aiki tukuru wajen dumama yanayin siyasar da ake ciki ta hanyar hana gwamnati gudanar da mulki.

Ya ce hukumomin tsaro baza su kyale ko wane mutum ba ya dawo da hannun agogo baya kan irin nasarar da aka samu.

Muhammad ya kara da cewa jam’iyar PDP da kuma dantakarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar a zaben da ya gabata na yin duk mai yiyuwa wajen yiwa gwamnati zagon kasa.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...