Sulaiman SaadHausa4 years ago
A daren jiya ne wasu yan bindiga da ake kyautata zaton matayakan kungiyar Boko Haram ne suka kai hari gidan yarin Kuje dake Abuja.
Fursunoni da dama ne dai suka tsere a harin da kuma wasu kwamandodin kungiyar ta Boko Haram.
Δ
Hausa1 week ago
Arewa1 week ago
Hausa5 hours ago
HausaYesterday
Signing-in 3 seconds...
Signing-up 3 seconds...
Not a member? Sign Up.
Have an account? Sign In.