Gwanna Ganduje Ya Sa Hannu Kan Dokar Naɗin Sabbin Sarakunan Yanka Masu Daraja Daya

Gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya rattaba hannu kan kudurin dokar nadin Sabbin Sarakunan Yanka masu daraja ta daya.

1. Sarkin Gaya – Alhaji Ibrahim Abdulkadir Gaya

2. Sarkin Rano – Alhaji Tafida Abubakar Ila

3. Sarkin Karaye – Dr. Alhaji Ibrahim ll

4. Sarkin Bichi – Alhaji Aminu Ado Bayero

Za’a tabbatar da nadin nasu A Gobe ne ranar 11 – May – 2019 a filin Sani Abacha dake kofar mata.
Lokaci Sha biyu na rana….

More News

Ƴan bindiga sun ƙone ginin hedkwatar ƙaramar hukuma tare da kashe jami’an tsaro

Ƴan bindiga sun kai farmaki hedkwatar ƙaramar hukumar, Isiala Mbano dake jihar Imo da tsakar daren ranar 3 ga watan Satumba inda suka ƙone...

An kama wasu ƴanta’adda da ke da alaƙa da Turji

Akalla mayaka 18 da ke da alaka da fitaccen shugaban ‘yan ta’adda Bello Turji aka kama a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin...

Dakarun Najeriya sun kai farmaki wa ƴan’adda a Borno, wani kwamanda ya miƙa wuya

Rundunar sojin Najeriya ta sanar a ranar Lahadin cewa dakarunta sun yi nasarar kashe wani fitaccen kwamandan kungiyar Boko Haram, Abu Rijab da wasu...

Yadda wani adalin direba ya kawo cigiyar haka maƙare a kuɗi

Wani direban motar kasuwa ya mayarwa rundunar ‘yan sandan jihar Kano jakar da ta bata dauke da makudan kudade.  Direban mai suna Safiyanu Mohammed...