All stories tagged :
Crime
Featured
Kotun Rivers Ta Dakatar Da Yunƙurin Tsige Gwamna Fubara
Wata babbar kotun jihar Rivers ta bayar da umarnin wucin-gadi na dakatar da yunƙurin tsige gwamnan jihar, Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa, Ngozi Nma-Odu.A hukuncin da ta yanke a birnin Fatakwal, kotun ta umarci kakakin majalisar dokokin jihar, Martin Amaewhule, da sauran waɗanda ake ƙara, ciki har da akawun majalisar...


![COVID-19 lockdown: Lagos residents cry out as armed robbers take over [VIDEO]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/04/COVID-19-lockdown-Lagos-residents-cry-out-as-armed-robbers-take-over-VIDEO.jpg)












