CBN:Za a cigaba da karɓar tsohon kuɗi bayan wa’adin ranar 10 ga watan Faburairu

Godwin Emefiele, gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), ya ce bankuna za su ci gaba da karbar tsoffin takardun kudi na Naira bayan wa’adin da aka kayya

Emefiele ya yi magana ne a yanzu yau ranar Talata lokacin da ya bayyana a wani zama na tattaunawa da kwamitin rikon kwarya na majalisar wakilai kan batun sake fasalin kudin da kuma canza canjin naira.

Ya ce CBN kuma za ta karbi tsohuwar Naira daga bankuna bayan wa’adin ranar 10 ga watan Fabrairu.

Emefiele ya yi tsokaci kan dokar CBN ta umurci babban bankin ya ci gaba da karbar tsofaffin takardun kudi bayan karewar wa’adin..

More News

Ɗalibai a Jami’ar Jos na zanga-zanga saboda rashin wuta da ruwa

Wasu daliban jami’ar Jos da ke jihar Filato a ranar Alhamis sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da matsalar karancin ruwa da rashin...

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...