Buhari ya gana da sarakunan gargajiya na jihar Kogi

Shugaban kasa Muhammad Buhari ya gana da majalisar sarakunan gargajiya ta jihar Kogi dake karkashin shugabancin Attah na Igala.Masu rike da sarautun gargajiya sun gana da shugaban kasar a fadar Aso Rock dake Abuja karkashin jagorancin gwamnan jihar, Yahaya Bello.

Ya yin ziyarar sarakunan sun fadawa shugaban kasa cewar basu gamsu da mukamin karamin minista da aka bawa jihar ba a zangon mulkin Buhari na farko.

A cewar su ya kamata a daga darajarsu a majalisar zartarwa ta tarayya inda suka bukaci a bawa jihar mukamin ministan kudi.

Har ila yau sun nemi shugaban kasa Muhammad Buhari ya goyi bayan takarar gwamnan jihar Yahaya Bello a zango na biyu.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...