Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule, ya bayyana cewa ci gaban da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke samu ne ke janyo mutane daga jam’iyyun adawa zuwa jam’iyyar APC mai
Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule, ya bayyana cewa ci gaban da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke samu ne ke janyo mutane daga jam’iyyun adawa zuwa jam’iyyar APC mai
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta tabbatar da cafke wani matashi mai shekaru 20 da haihuwa, Aliyu Umar, bisa zarginsa da hannu a kisan wani mutum a unguwar Danbare da
Rundunar ‘yan sandan jihar Kebbi ta sanar da tsare wasu jami’anta uku bisa zarginsu da hannu a kisan wani da ake zargi da sata a garin Jega. Mai magana da
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayar da wa’adin watanni uku ga dukan baƙin ƙasa da izinin shigarsu ko zama ya ƙare domin su fice daga ƙasar. Hukumar Kula da Shige da
Tsohon mai ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan harkokin siyasa a ofishin mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima, Hakeem Baba-Ahmed, ya shawarci shugaban ƙasar da kada ya sake neman tazarce a
Tsohon Ministan Matasa da Wasanni, Solomon Dalung, ya ce bukatar samun kariya daga tuhumar rashawa ce babbar dalilin da ke jawo yawaitar sauya sheka zuwa jam’iyyar APC mai mulki. Dalung
Tsohon Gwamnan Jihar Delta kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa a inuwar jam’iyyar PDP a zaben 2023, Ifeanyi Okowa, ya bayyana cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, na shirin
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da nadin Alhaji Bunu Bukar FCNA a matsayin sabon Akanta Janar na jihar. Mai bai wa gwamnan shawara ta fuskar yada
Rundunar sojoji da ke karkashin aikin Operation FANSAN YANMA ta yi nasarar kubutar da mutane 50 da kuma kwato shanu 32 da aka sace, bayan sun dakile wani hari da
Rundunar ‘Yan sandan Jihar Sakkwato ta bayyana cafke wasu mutane da ake zargi da mallakar makamai ba bisa ka’ida ba tare da alaka da ta’addanci. Mai magana da yawun rundunar,
Cutar baƙondoro ta yi sanadin mutuwar yara biyar a unguwar Kanawa da ke Tankarau, Dutsen Abba, a karamar hukumar Zariya ta jihar Kaduna. Hakimin unguwar Kanawa, Nasiru Yunusa, ya tabbatar
Hukumar Kula da Shige da Fice ta Amurka (ICE) ta bayyana cewa ta kora ’yan Najeriya 902 daga kasar tun daga shekarar 2019 zuwa 2024, kamar yadda rahoton shekara-shekara na
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe ta gurfanar da wani direban mota mai suna Usman Muhammed, wanda ya murkushe wasu mabiya addinin Kirista da motarsa yayin bukukuwan Easter da suka gudana
Shugaban jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) reshen Jihar Kano, Sanata Mas’ud El-Jibril Doguwa, ya bayyana cewa jam’iyyar na shirin kiran taron gaggawa, biyo bayan ficewar wasu jiga-jiganta a jihar.
Bankin Duniya ya yi hasashen cewa Najeriya za ta fuskanci karuwar talauci da kaso 3.6 cikin ɗari nan da shekarar 2027, duk da wasu ƙananan cigaba da aka samu a
Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa wasu gwamnonin jam’iyyun adawa na shirin sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC kafin zaɓen 2027. Ganduje ya bayyana hakan ne
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa ta kashe fitaccen ɗan daga da ake nema ruwa a jallo a jihar, Halifa Baba-Beru, wanda ya sanu wajen kai farmaki qa
Akalla mambobi 216 na jam’iyyun PDP da NNPP sun sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC a karamar hukumar Gagarawa da ke jihar Jigawa. An karɓi sabbin mambobin ne a hukumance yayin
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu ta gaji gwamnati mai matuƙar rauni, musamman ta fannin tsaro. Ribadu ya bayyana hakan
Jam’iyyar PDP reshen jihar Zamfara ta musanta rade-radin da ke yawo cewa Gwamna Dauda Lawal ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC. Shugaban PDP na jihar, Jamil Jibo Magayaki, ya bayyana