Dakarun Runduna ta 3 da ke ƙarƙashin Operation Safe Haven, waɗanda ke aiwatar da aikin tsaro na Operation Lafiyan Jama’a, sun kashe ɗan fashi guda tare da ceto wani da
Dakarun Runduna ta 3 da ke ƙarƙashin Operation Safe Haven, waɗanda ke aiwatar da aikin tsaro na Operation Lafiyan Jama’a, sun kashe ɗan fashi guda tare da ceto wani da
Tsohon Antoni Janar na Tarayya kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami (SAN), ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar APC mai mulki, tare da bayyana komawarsa jam’iyyar ADC. Malami ya bayyana sauyin
Shugaban Ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sasanta rikicin siyasa da ya dabaibaye Gwamnan Jihar Ribas, Siminilayi Fubara, da Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike. Fadar shugaban ƙasa ce ta
Sanata Ali Ndume, mai wakiltar yankin Borno ta Kudu a Majalisar Dattawa, ya ce wani lokaci yana jin kamar ya yi murna da rikicin da ke faruwa tsakanin Shugaba Bola
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya bayyana cewa yana iya ficewa daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) idan Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gaza gyara halin da
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya tabbatar da kama mutum 22 da ake zargi da hannu a kisan wasu mutane 12 ‘yan asalin jihar Kaduna da aka kashe a
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa bai da wata sha’awa ko niyyar tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027. A wata tattaunawa da ya yi da
Kungiyar cigaban Masarautar Birnin Gwari (Birnin Gwari Emirate Progressives Union — BEPU) ta bayyana farin cikinta kan dawowar zaman lafiya da kuma sabbin shirye-shiryen ci gaba da gwamnatin tarayya ke
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya halarci taron tunawa da cika shekaru 70 da haihuwa na tsohon gwamnan Jihar Bauchi kuma tsohon shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Alhaji Ahmadu
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sauka a birnin Makurdi, babban birnin Jihar Benue, yayin da ake ci gaba da nuna damuwa kan hare-haren da suka faru a jihar kwanan
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa zai soke duk wasu ayyuka da ke cikin jadawalin aikinsa domin kai wa al’ummar Jihar Benue ziyarar jaje a ranar Laraba mai
Wata kotu a ƙasar Birtaniya ta yanke wa Adewale Kudabo, tsohon ma’aikacin asibitin York, hukuncin ɗaurin shekara guda a gidan yari bisa samunsa da laifin cin zarafin wata mara lafiya.
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana kisan da aka yi wa sama da mutum 200 a wasu ƙauyuka na jihar Benue a matsayin abin kunya da kuma
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta tura alluran rigakafin cutar shan inna guda miliyan biyu zuwa Jihar Kebbi a wani yunkuri na kasa baki ɗaya da nufin rigakafin yara ƙasa da shekara
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, tare da wasu jiga-jigan jam’iyyar adawa ta PDP a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja
Uwargidan shugaban ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta samu karramawar sarautar gargajiya daga Majalisar Sarakunan Gargajiya ta Jihar Enugu, inda aka ba ta sarautar ‘Ugosimba 1 of Enugu’, wato “Lu’ulu’u ko
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da cafke mutane 13 da ake zargi da hannu a kisan wani jami’in rundunar sojin ruwa, Laftanal Komodore M. Buba, a unguwar Kawo
Akalla mutane tara ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu goma sha ɗaya suka jikkata sakamakon mummunan haɗarin mota da ya auku a garin Kyaramma, ƙaramar hukumar Ringim, a jihar
A ranar Juma’a, wani mutum mai shekaru 43 da haihuwa mai suna Kazeem ya mutu bayan da ya fada cikin rijiyar gida a yankin Ile Alapo, unguwar Edun, da ke
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya roƙi ’yan Najeriya da su ci gaba da ba da cikakken goyon baya ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu domin cikar manufofinsa na samar