An cafke matashin da ya hallaka mahaifiyarsa a Kano

Rahotannin da muke samu ya nuna cewa Æ´an sandan Jihar Kano sun yi nasarar kama matashin da ake zargin ya kashe mahaifiyarsa.

Idan ba a manta ba mun kawo rahoton wani matashi da ya daddaɓa wa mahaifiyar tasa wuƙa har lahira a ƙaramar hukumar Ungogo.

Tuni dai jami’in hulda da jama’a na rundunar jihar, ASP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya tabbatar da aukuwar lamarin.

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya Æ™irÆ™iri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a Æ™ara wa Æ´an bautar Æ™asa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...