An bawa Ganduje da matarsa sarautar gargajiya a Ibadan

Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje da maidakinsa, Hafsat Abdullahi Umar sun samu sarautar gargajiya daga masarautar Ibadan ta jihar Oyo.

Olubadan, Dr. Lekan Balogun shi ne ya jagoranci bikin nadin sarautar a wani kasaitaccen biki da aka gudanar ranar Asabar a Ibadan.

An DAI nada Ganduje sarautar Aare Fiwajoye yayin da maidakinsa kuma aka bata sarautar Yeye Aare Fiwajoye.

Manyan bakin da suka halarci wurin taron sun hada da Bola Ahmad Tinubu dan takarar shugaban kasa a jam’iyar APC.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]