Adadin Wadanda Coronavirus Ta Kashe a Najeriya Ya Doshi 600

Hukumar da ke yaki da yaduwar cututtuka ta NCDC a Najeriya ta ce adadin mutanen da suka mutu sanadiyyar cutar coronavirus a kasar ya kai 590.

Hukumar ta bayyana hakan ne a shafinta na Twitter a daren jiya Talata.

Alkaluman da hukumar ta NCDC ta fitar a ranar Litinin ya nuna mutum 573 ne suka mutu.

Hakan na nufin an samu karin mutum 17 kenan a yinin ranar Talata.

Izuwa yanzu jimullar mutanen da suka kamu da cutar a duk fadin kasar ya kai 25,694 inda Lagos ta kasance jihar da ta fi galabaita a yawan masu cutar.

Hukumar ta ce cikin wannan adadi an sallami mutum 9,746.

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya Æ™irÆ™iri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a Æ™ara wa Æ´an bautar Æ™asa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...