Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta kama wani ɗan kasuwa ɗan Najeriya mai shekaru 59, Sylva Ezeokoli, bisa zargin safarar gram 700 na kwayoyin cocaine
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta kama wani ɗan kasuwa ɗan Najeriya mai shekaru 59, Sylva Ezeokoli, bisa zargin safarar gram 700 na kwayoyin cocaine
Jami’an ƴan sanda a jihar Borno sun daƙile wani hari da ƴan bindiga su ka kai ofishin ƴan sanda na Jakana dake jihar A wata sanarwa ranar Lahadi, Muyiwa Adejobi
Hukumar Kula da Abinci da Magunguna ta Kasa (NAFDAC) ta yi kira ga masu sayar da kayan nama daskararre da su daina sayarwa da rarraba kayayyakin da babu rajista ko
Hukumar tsaro ta Civil Defense ta tabbatar da mutuwar jami’anta huɗu a wani harin kwanton ɓauna da ƴan bindiga suka kai musu a yankin Farin-Ƙasa dake ƙaramar hukumar Chukun ta
Amnesty International ta bayyana cewa ƴan sanda na Najeriya sun yi amfani da karfin iko fiye da kima wajen tunkarar masu zanga-zanga a lokacin zanga-zangar #EndBadGovernance da aka gudanar daga
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo ya ƙaryata raɗe-raɗin da ake cewa ya mutu. Obasanjo ya bayyana haka ne a Osogbo a yayin ƙaddamar da tsohon titin Garage-Oke Fia da gwamnan
Babbar kotun birnin tarayya Abuja ta bada umarnin a cigaba da tsare tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a hannun hukumar EFCC. A ranar Laraba, aka gurfanar da Bello da
Sanata, Eyinnaya Abaribe ɗan majalisar dattawa dake wakiltar mazabar Kudancin Abia a majalisar ya bayyana cewa shugaban ƙasa, Bola Ahmad bai nemi amincewar majalisar dattawan ba kafin ya sayo sabon
Shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu zai bar birnin Abuja a ranar Laraba ya zuwa birnin Faris inda zai yi wata ziyarar aiki ta kwanaki uku. A wata sanarwa da aka fitar
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta kama wasu mutane 15 da ake zargi da aikata damfarar intanet a garin Makurdi, Jihar Benue. A wata sanarwa da hukumar
Wata kwantenar kaya mai tsawon ƙafa 40 ta faɗo kan wata mota a yankin Mile 2 dake jihar Lagos. A wata sanarwa ranar Litinin hukumar LASTMA dake lura da zirga-zirga
A cigaba da ƙoƙarin da take na kakkaɓe sauran mayaƙan ƙungiyar IPOB dake fafutukar kafa ƙasar Biafra a yankin kudu maso gabashin Najeriya dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar
Matatar man fetur ta Dangote ta sanar da rage farashin man fetur daga kan ₦990 ya zuwa ₦970 a kan kowace lita. Hakan na nufin matatar ta rage ₦20 kan
Rundunar Ƴan Sandan Najeriya ta ce jami’anta sun kwashe wasu nakiyoyin da abubuwan fashewa a Maiduguri babban birnin jihar Borno. A wata sanarwa da aka fitar ranar Asabar, Olumuyiwa Adejobi
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa za ta fara ci gaba da yin rajistar masu zaɓe a duk faɗin ƙasa a farkon zangon shekarar 2025. Hukumar
Jami’an rundunar ‘yan sanda ta Jihar Anambra sun kama wani mutum da ake zargi da garkuwa da mutane, wanda ake zaton yana addabar mazauna yankin hanyar Enugwu-Ukwu a karamar hukumar
Hukumar Kididdiga ta Ƙasa wato NBS ta ce ƙarancin abinci, rashin tsaro tsadar farashi ya tilastawa gidaje da dama rage abincin da suke ci inda kaso 65 basa iya sayan
Ƴan bindiga sun kashe wani matashin lauya,Barista Mike Ofikwu a garin Otukpo dake jihar Benue. Mazauna garin sun ce matashin lauyan dake fafutukar kare hakkin jama’a an buɗe masa wuta
A ranar Alhamis ne rundunar ‘yan sandan shiyya ta 6 da ke Kuros Riba ta gurfanar da Adamu Ibrahim Umaru mai shekaru 48 a duniya bisa zargin yin lalata da
Majalisar dattawa ta amince da buƙatar shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ta cin bashin dalar Amurka biliyan $2.2. Majalisar dattawan ta amince da buƙatar ciwon bashin ne bayan da ta