Wani jirgin fasinja mai dauke da fasinjoji 181 ya yi hatsari a birnin Muan, Koriya ta Kudu, ranar Lahadi, yayin da ya fuskanci matsaloli a tayun saukarsa. Jirgin kamfanin Jeju
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wani jirgin fasinja mai dauke da fasinjoji 181 ya yi hatsari a birnin Muan, Koriya ta Kudu, ranar Lahadi, yayin da ya fuskanci matsaloli a tayun saukarsa. Jirgin kamfanin Jeju
Hukumar kiyaye afkuwar hatsura ta ƙasa FRSC ta ce mutane 13 ne suka mutu a wani hatsarin mota akan titin Owo-Ikare dake jihar Ondo. A wata sanarwa da aka fitar
Ƴan fashin daji sun kashe wani matashi a wani hari da suka kai musu akan hanyar Tsafe dake jihar Zamfara. Matashin mai suna Haruna Bello Muhammad Karmanje ya gamu da
Gobara ta ƙone fitacciyar kasuwar dake Masaka a ƙaramar hukumar Karu dake jihar Nasarawa. Wutar gabarar ta fara ne da misalin ƙarfe 10 na daren ranar Juma’a kuma kawo yanzu
Wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sum kashe fasto Tobias Chukwujekwu Okonkwno na Cocin Katolika Gundumar Nnnewi a jihar Anambra. A wata sanarwa ranar Juma’a
Gwamnatin ƙasar Faransa ta miƙa sansanin soja na farko ga gwamnatin ƙasar Chadi a wani ɓangare na shirinta na janye dakarunta da ƙasar Chadi baki ɗaya. Shugaban rundunar sojan ƙasar
Mai bawa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya ce babu sansanin sojojin ƙasashen waje a Najeriya. Ribadu ya bayyana haka a matsayin martani kan zargin da
Shugaban majalisar dattawa ta 9, Ahmad Lawan ya ziyarci tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari dake mahaifarsa ta Daura. Lawan wanda yake wakiltar shiyar Yobe North a majalisar dattawan ya isa
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu ya ziyarci ƙauyen da jirgin saman sojan Najeriya ya sakarawa inda ya duba girman barnar da harin ya jawo tare da jajantawa da kuma ta’aziyar
Kwana guda bayan mutuwar mahaifiyarsa sai gashi gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya yi rashin ɗansa, Abdulwahab mai shekaru 24. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan Hamisu
Wata mota dake tafiya akan titi ta ƙwace inda ta shiga cikin jerin gwanon al’ummar Kiristoci dake kan hanyarsu ta zuwa gidan gwamnati da kuma fadar Sarkin Gombe domin gaisuwar
Ya bindiga sun kaddamar da farmaki a yankin Heipang dake ƙaramar hukumar Barikin Ladi ta jihar Filato da safiyar ranar Laraba inda suka kashe shanu da dama tare da jikkata
Wani jirgin saman fasinja da ya taso daga Azerbaijan zuwa Rasha ya yi hatsari a ƙasar Khazastan Jirgin ƙirar Embaraer na kan hanyarsa ta zuwa Grozny babban birnin Chechniya inda
Wata babbar kotun tarayya dake Abuja ta yi kira ga hukumar tsaro ta DSS da ta gaggauta sako, Bello Bodejo shugaban kungiyar Miyettti Allah Kautal Hore. Alƙalin kotun, Mohammed Zubairu
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana rashin jin dadinsa kan ikirarin Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu cewa ba zai binciki yadda aka kashe kudaden tsaro
Rundunar ƴan sandan jihar Delta ta kama wani mutum mai suna, Efe Onoetiyi da ake zarginsa da kashe abokinsa, Paulinaus Okon bayan da ya cinye masa kuɗinsa miliyan 30. Da
Wasu ‘yan bindiga sun kwace kayan abinci da abin sha daga hannun wani mutum da ya tanada don bikin Kirsimeti, yayin da yake kan babur a hanyar kauyen Gidan Abe,
Gwamnatin tarayya ta janye hanin da tayi na haƙar ma’adinai a jihar Zamfara wanda ta saka a shekarun baya. A shekarar 2019 ne gwamnatin tarayya ta hana duk wasu ayyukan
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana alhininsa tare da aika sakon ta’aziyya ga Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, dangane da jerin munanan rashe-rashe da suka auku a jihohin Oyo,
Mutane da dama ne da kawo yanzu da ba a san yawansu ba ake fargabar sun mutu a wani turmutsutsu da aka yi a garin Okija dake jihar Anambra. Lamarin