Ƴan mata shida dake da shekaru 15 zuwa 17 aka bada rahoton ƴan fashin daji sun yi garkuwa da su a garin Pandogari dake ƙaramar hukumar Rafi ta jihar Neja.
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Ƴan mata shida dake da shekaru 15 zuwa 17 aka bada rahoton ƴan fashin daji sun yi garkuwa da su a garin Pandogari dake ƙaramar hukumar Rafi ta jihar Neja.
Majalisar wakilai ta tarayya na neman a riƙa ɗaurin rai da rai ga mutanen da suke shigowa ko kuma sarrafa jabun magunguna a ƙasar nan. Ƴan majalisar na son Lateef
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu zai tafi ƙasar Faransa a ranar Laraba a wata ziyara da zai kai ta ƙashin kansa. A wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban
Majalisar dattawa ta amince da buƙatar shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu da ya mika mata ta neman korar dakatattun kwamshinonin zaɓen jihohin Adamawa, Sokoto da kuma Abia. An amince da
Gwamnatin Jihar Neja ta ceto yara ƙanana 21 da aka yi niyyar safararsu daga ƙaramar hukumar Magama zuwa ƙasashen Mali da Nijar. An kama yaran ne a Gaidam, Jihar Yobe,
Majalisar zartarwa ta tarayya ta amince a kashe naira biliyan 12 domin a sayen wasu muhimman kayayyakin kiwon lafiya a wasu asibiti dake jihohi 6 na Najeriya. Da yake magana
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra ta ce ana zargin wasu ƴan bindiga da laifin kashe wasu yara uku ƴan gida ɗaya suka kuma saka gawarwakin a cikin na’urar firiza a
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta ce jami’anta sun samu nasarar ceto wata mata daga wani da ake zargin ɗan fashi da makami ne ko kuma matsafi. A wata
Rikici ya barke a garin Ese-Oke dake ƙaramar hukumar Obokun ta jihar Osun biyo bayan nadin basaraken gargajiya na garin da gwamnatin jihar ta yi. Tashin rikicin ya fara ne
Matatar man Dangote ta rage farashin man fetur daga N950 zuwa N890, tare da fara aiwatar da sabon farashin tun daga jiya, Asabar, 1 ga watan Fabrairu, 2025. A cikin
Mutane 30 aka tabbatar sun mutu a wani hatsarin mota da ya faru a Onipetsi dake kan babbar hanyar Ore-Lagos a jihar Ondo. Hukumar FRSC dake kare afkuwar hatsura akan
Tawagar jami’an tsaron haɗin gwiwa ƙarƙashin jagorancin rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja sun kai samame kasuwannin Panteka da ake kasuwancin kayan gwangwan a birnin tarayya Abuja. A yayin samamen
Gwamnoni da aka zaba ƙarƙashin jam’iyar PDP sun tattaru a Asaba babban birnin jihar Delta domin su tattauna batutuwan dake damun jam’iyar. Gwamnonin da suka yi shigar gargajiya irin ta
Rahotanni daga jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya na cewa, wasu ƴan bindiga sun kai mummunan farmaki a masallacin garin Shanawa da ke jihar a daren jiya. Harin ya
Jam’iyar APC ta kori tsohon gwamnan jihar Osun, Rauf Aregbesola daga jam’iyar kan zargin da ake masa na yi wa jam’iyar zagon ƙasa. Wata wasika da jam’iyar ta fitar ranar
Aƙalla manoma biyar aka rawaito an kashe a wani farmaki da wasu ƴan bindiga suka kai Ajegunle Powerline dake ƙaramar hukumar Akure North ta jihar Ondo. Akin Olawolofe mazaunin garin
Wani ginin bene mai hawa biyu da ake aikin ginawa a yankin Ikotun dake Lekki a jihar Legas ya ruguzo da daren ranar Talata. Mutane biyu maza biyu aka tabbatar
Baƙin haure aƙalla miliyan biyu hukumar dake lura da shige da fice ta Amurka ta tabbatar cewa za a tasa keyarsu ya zuwa ƙasashen da suka fito. Tasa keyar mutanen
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya bayan da ya halarci taron shugabannin Afirika kan makamashi da aka yi a birnin Daresalam na ƙasar Tanzania. Shugaban kasar ya
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra ta ce ta kama mutane huɗu da ake zargi da ƙona wata mata ƙurmus har lahira a yankin Abagana dake jihar. A wata sanarwa ranar