Gwamnonin da aka zaɓa ƙarkashin jam’iyar PDP sun ce jam’iyar baza ta hade da wasu jam’iyu ba domin tunkarar zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027. Gwamnonin sun bayyana matsayar jam’iyar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Gwamnonin da aka zaɓa ƙarkashin jam’iyar PDP sun ce jam’iyar baza ta hade da wasu jam’iyu ba domin tunkarar zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027. Gwamnonin sun bayyana matsayar jam’iyar
Aƙalla Mutane 25 aka kashe a hari na baya-bayan nan da aka kai kan wasu al’ummomi dake jihar Filato. An kashe mutanen ne lokacin da wasu ƴan bindiga suka farma
Fadar shugaban kasa ta bukaci masu ɗaukar nauyin kayayyakin tallan sake neman zaɓen shugaban ƙasa Tinubu a shekarar 2027 da su gaggauta dakatawa. A wata sanarwa ranar Lahadi, Bayo Onanuga
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana alhini da takaicinsa bayan wata fashewar bama-bamai da ake zargin ‘yan Boko Haram ne suka dasa ya kashe mutane takwas tare
Mai magana da yawun Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, Lere Olayinka, ya bayyana cewa duk wata ƙungiyar adawa da Atiku Abubakar ke jagoranta za ta gaza tun daga
Aƙalla matafiya 8 ne suka mutu bayan da bam ya tashi da motar da suke ciki lokacin da suke tafiya akan hanyar Maiduguri zuwa Damboa a jihar Borno a ranar
Aƙalla matafiya 8 ne suka mutu bayan da bam ya tashi da motar da suke ciki lokacin da suke tafiya akan hanyar Maiduguri zuwa Damboa a jihar Borno a ranar
Gwamnatin jihar Kaduna ta ceto wasu yara 13 da ake zargin an sayar da su ga masu safarar mutane a yankin kudu maso gabashin Najeriya. Kwamishiniyar ma’aikatar gina al’umma da
Hereditar tsaron Najeriya ta bayyana cewa, dakarun Operation Delta Safe sun kama mutane 49 da ake zargi da hannu a satar mai tare da lalata masana’antun tace danyen mai haramtattu
Kotun Daukaka Kara ta sauraron karar zaben kananan hukumomi a Jihar Benue, wadda ke zama a gidan NBA da ke Abuja, na shirin yanke hukunci kan wasu korafe-korafe da suka
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya jagoranci wata tawagar ƴan siyasa inda suka kai wa tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari ziyara a gidansa dake Abuja. A cikin waɗanda suka
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayyana cewa ana sa ran mamakon ruwan sama a bana zai haddasa ambaliyar ruwa a jihohi 30 da kuma birnin tarayya Abuja. Ministan albarkatun ruwa, Farfesa
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kebbi ta ce ta samu nasarar ceto wani ɗalibi da aka sace daga Jami’ar Tarayya ta Birnin Kebbi. An gano cewa ɗalibin mai suna Augustine Madubiya,
Matatar man fetur ta Dangote ta rage farashin litar man fetur ya zuwa ₦865 kan kowace lita. A cewar majiyoyi matatar man ta rage ₦15 kan kowace litar mai da
Majalisar dokokin jihar Zamfara na cikin jimami sakamakon rasuwar ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Kaura Namoda ta Kudu, Alhaji Aminu Ibrahim Kasuwar-Daji, wanda ya rasu da safiyar Laraba a cikin
Uwar Ahmed Musa, ɗalibin makarantar sakandaren fasaha da ke Kaduna wanda aka kashe bisa zalunci, ta bayyana a gaban kotu tana neman adalci, tana mai cewa “ba zan bar wannan
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Friday Onu wanda aka ɗauki bidiyonsa yana dukan, Misis Yetunde Amole wata matuƙiyar motar haya a wani
Dakarun rundunar sojan Najeriya na shiya ta 6 sun samu nasara kama mutane 43 da ake zargin suna da hannu a gudanar da wasu haramtattun matatun man fetur a yankin
Darajar takardar kudin Naira tayi ƙasa a ranar Litinin inda aka riƙa canza dalar Amurka ɗaya kan ₦1612 a kasuwar musayar kuɗaɗe ta gwamnati. Wannan farashin shi ne mafi karanci
Jami’an rundunar ‘yan sandan Jihar Rivers sun harba hayaki mai sa hawaye don tarwatsa masu zanga-zanga da suka hallara a garin Fatakwal da safiyar Litinin. Rahotanni sun bayyana cewa masu