Wani jirgin yakin Amurka kirar F-18 ya fada cikin Tekun Red Sea a ranar Talata, bayan kasa tsayawa yadda ya kamata a saman dandalin saukar jirage na jirgin ruwan rundunar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wani jirgin yakin Amurka kirar F-18 ya fada cikin Tekun Red Sea a ranar Talata, bayan kasa tsayawa yadda ya kamata a saman dandalin saukar jirage na jirgin ruwan rundunar
Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule, ya bayyana cewa ci gaban da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke samu ne ke janyo mutane daga jam’iyyun adawa zuwa jam’iyyar APC mai
Akalla mutane 12 aka kashe a yayin da aka yi awon gaba da wasu da ba a san yawansu ba a wasu jerin hare-hare na ramuwar gayya da wasu yan
Yan majalisar wakilai ta tarayya guda 6 ne suka sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Har ila yau wasu yan majalisar biyu sun tsallaka jam’iyar PDP daga jam’iyar
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta tabbatar da cafke wani matashi mai shekaru 20 da haihuwa, Aliyu Umar, bisa zarginsa da hannu a kisan wani mutum a unguwar Danbare da
Ofishin shiyar Kaduna na hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati sun kama, Mohammed Kabir Saad wani mai yin bidiyo a kafafen soshiyal midiya inda ake
Rundunar yan sandan jihar Nasarawa ta ce ta kaddamar da bincike kan mutuwar wasu yara 5 a cikin wata mata da aka ajiye ba amfani da ita. Lamarin ya faru
Rundunar ‘yan sandan jihar Kebbi ta sanar da tsare wasu jami’anta uku bisa zarginsu da hannu a kisan wani da ake zargi da sata a garin Jega. Mai magana da
Usman Bugaje tsohon dan majalisar wakilai ta tarayya ya ce gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ta kasa magance ko daya daga matsalolin da ta gada. Bugaje ya bayyana haka
Dakataccen gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara ya dawo birnin Fatakwal a ranar Juma’a bayan hutun mako biyu da yayi a kasashen waje. Fubara ya sauka a filin jirgin saman kasa
Mayakan kungiyar yan ta’adda ta ISWAP sun kai farmaki garin Buni Gari dake karamar hukumar Gujba ta jihar Yobe da tsakar daren ranar Juma’a. Harin na zuwa ne kwanaki biyu
Ademola Adeleke gwamnan jihar Osun ya yi watsi da batun dake cewa akwai yiyuwar ya fice daga jam’iyar PDP. Gwamnan ya ayyana biyayyarsa ga jam’iyar PDP a lokacin wani taro
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayar da wa’adin watanni uku ga dukan baƙin ƙasa da izinin shigarsu ko zama ya ƙare domin su fice daga ƙasar. Hukumar Kula da Shige da
Tsohon mai ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan harkokin siyasa a ofishin mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima, Hakeem Baba-Ahmed, ya shawarci shugaban ƙasar da kada ya sake neman tazarce a
Shanu kusan 18 ne suka mutu bayan da ake zargin sun yi kiwo a wata gona da aka yiwa feshin magani a garin Vwei dake karamar hukumar Riyom ta jihar
Hon. Dennis Agbo, mamba a majalisar wakilai ta tarayya dake wakiltar mazabar Igbo-Eze North/Udenu ta jihar Enugu ya fice daga jam’iyar Labour Party inda ya koma jam’iyar PDP. Agbo wanda
Tsohon Ministan Matasa da Wasanni, Solomon Dalung, ya ce bukatar samun kariya daga tuhumar rashawa ce babbar dalilin da ke jawo yawaitar sauya sheka zuwa jam’iyyar APC mai mulki. Dalung
Tsohon Gwamnan Jihar Delta kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa a inuwar jam’iyyar PDP a zaben 2023, Ifeanyi Okowa, ya bayyana cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, na shirin
Kwamitin zartarwa na jam’iyar PDP ya gudanar da wani taron gaggawa a hedkwatar jam’iyar dake Abuja. Taron na zuwa ne bayan da a yan kwanakin nan wasu jiga-jigan yan siyasa
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da nadin Alhaji Bunu Bukar FCNA a matsayin sabon Akanta Janar na jihar. Mai bai wa gwamnan shawara ta fuskar yada