Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada kudirin gwamnatinsa na kawo ƙarshen ta’addanci da ayyukan ‘yan fashi a Arewacin Najeriya. Ya ce ba zai yarda wani ɓangare na ƙasar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada kudirin gwamnatinsa na kawo ƙarshen ta’addanci da ayyukan ‘yan fashi a Arewacin Najeriya. Ya ce ba zai yarda wani ɓangare na ƙasar
Gwamnatin jihar Neja ta bayar da umarnin rufe dukkanin makarantun firamare da sakandare na gwamnati da kuma masu zaman kansu dake faɗin jihar biyo bayan sace daliban makarantar St.Mary Catholic
Aloy Ejimakor lauyan Nnamdi Kanu ya ce an dauke shugaban kungiyar ta IPOB daga hannun DSS ya zuwa gidan gyaran hali dake jihar Sokoto biyo bayan yanke masa hukuncin kisa
Hukumar FAAN dake lura da filayen jiragen sama na Najeriya ta ce wani jirgin sama mallakin kamfanin jiragen Enugu Air ya samu matsala da giyar saukarsa ta tayar gaba lokacin
Rundunar ’Yan Sanda ta Jihar Neja ta kama mutum 10 da ake zargi da aikata fashi da makami, tashin hankali, mallakar makamai masu haɗari da kuma satar shanu a sassa
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci Ministan Ƙananan Harkokin Tsaro, Bello Matawalle, da ya tashi cikin gaggawa zuwa Jihar Kebbi domin bin diddigin matsalar sace dalibai mata 25 da
Mutane hudu daga gida daya sun rasa rayukansu a safiyar Laraba, bayan da gobara ta tashi a gidansu da ke Kundila Layin Baba Impossible, a karamar hukumar Tarauni, jihar Kano.
Jami’an rundunar yan sandan Najeriya sun rufe ginin hedkwatar jam’iyar PDP dake Abuja. Rufe ginin hedkwatar jam’iyar ta PDP na zuwa ne biyo bayan tashin hankalin da aka samu a
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya isa birnin Kebbi babban birnin jihar Kebbi inda zai gana da iyayen daliban Makarantar Sakandaren Yan Mata dake Maga da wasu yan bindiga su
Okey Ezea, Sanata mai wakiltar arewacin Enugu ya mutu yana da shekaru 62 a duniya. A cikin wata sanarwa da dansa, Jideofor Ezea ya fitar ya ce sanatan ya mutu
Biyu daga cikin dalibai mata 25 da yan bindiga su ka yi garkuwa da su daga makarantar sakandaren yan mata ta Maga dake jihar Kebbi sun tsere daga hannun waɗanda
Bayan tirka-tirka da tashin-tashina da aka asha a karshe dai Kabiru Tanimu Turaki zaɓaɓɓen shugaban jam’iyar PDP ya shiga ofishinsa dake hedkwatar jam’iyar a ginin Wadata Plaza a birnin tarayya
An samu tashin hankali a hedikwatar jam’iyyar PDP da ke Abuja bayan yunƙurin gudanar da taruka guda biyu daga sassa daban-daban na jam’iyyar. Kwamitin NWC da aka zaba a Ibadan
Tsagin jam’iyar PDP dake samun goyon bayan tsohon gwamnan jihar Ribas kuma ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya kira wani taron gaggawa na shugabannin jam’iyar da kuma kwamitin amintattun
John Bonzena shugaban majalisar dokokin jihar Taraba ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Sauya shekar ta gudana ne a ranar Litinin gabanin shirin sauya shekar da gwamnan
Ana zaman ɗarɗar a Masarautar Zuru a Jihar Kebbi bayan ’yan bindiga sun kutsa Government Girls Comprehensive Senior Secondary School, Maga, a ƙaramar hukumar Danko/Wasagu. Harin ya yi sanadin mutuwar
Jam’iyar PDP ta kori tsohon gwamnan jihar Rivers kuma ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike tare da wasu mutane daga jam’iyar. Jam’iyar ta dauki matakin korar ta su ne a
Mayakan kungiyar yan ta’addar ISWAP sun kai harin kwanton bauna kan jerin ayarin motocin dakarun sojan Najeriya da kuma Civilian JTF. Lamarin ya faru ne a ranar Juma’a akan hanyar
Sule Lamido, tsohon gwamnan jihar Jigawa ya yi watsi da rahoton dake cewa ya janye karar da ya shigar da jam’iyar PDP inda hakan ya share hanyar gudanar da babban
Hukumar tsaro ta farin kaya DSS ta samu nasarar sake kama, Abdulazeez Obadaki wani dan ta’adda da ake nema ruwa a jallo kuma ɗaya daga cikin daurarrun da suka tsere